Tsohon shugaban kasar Najeriya wanda kuma ya yi takarar shugaban kasa a zaɓen 2023, Atiku Abubakar ya halarci zaman kotun da za a cigaba a…
View More Atiku Abubakar ya halarci zaman kotun da za a cigaba a yau kan kalubalantar nasarar TinubuCategory: Zabe
Kotu ta tabbatar da Adeleke a kujerar gwamnan Osun
Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP a zaben Gwamnan Jihar Osun da aka gudanar a 2022. Kotun Kolin ta kuma…
View More Kotu ta tabbatar da Adeleke a kujerar gwamnan OsunTinubu ya roki Kotun sauraren korafin zaɓe ta kori karar da kekalubalantar nasarar da ya samu.
Zababben shugaban kasa mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya roki Kotun sauraren korafin zaɓe ta kori karar da jam’iyyar APM ta shigar tana…
View More Tinubu ya roki Kotun sauraren korafin zaɓe ta kori karar da kekalubalantar nasarar da ya samu.Majalisa ta bukaci INEC data goge bayanan masu kada kuri’a da sukayi rijista amma suka kasa fitadomin kada kuri’a a zabukan da suka gabata.
Majalisar wakilai ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) data goge bayanan masu kada kuri’a da sukayi rijista, amma suka kasa fita…
View More Majalisa ta bukaci INEC data goge bayanan masu kada kuri’a da sukayi rijista amma suka kasa fitadomin kada kuri’a a zabukan da suka gabata.“Ban saba wata doka ba a yayin da na ayyana Binani a mastayin wadda ta lashe zaben Gwanma Adamawa” – Hudu Yunusa Ari
Kwamishinan zabe na jihar Adamawa da aka dakatar, Hudu Yunusa Ari, wanda lauya ne, ya bayyana cewa ya bayyana sakamakon zabe 69 a akwatinan zabe…
View More “Ban saba wata doka ba a yayin da na ayyana Binani a mastayin wadda ta lashe zaben Gwanma Adamawa” – Hudu Yunusa AriKotu Ta Yi Watsi Da Karar Da Binani Ta Shigar
Babbar Koun Tarayya da ke Abuja ta kori karar da ’yar takarar Gwamnan Jihar Adamawa a Jam’iyyar APC a zaben da aka kammala, Aisha Binani,…
View More Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Da Binani Ta ShigarAlkalai 257 zasu saurari kararrakin da suka taso daga zabukan 2023 a Najeriya.
Hukumar kula da harkokin shari’a ta kasa NJC ta bayyana cewa alkalai 257 ne za su saurari kararrakin da suka taso daga zabukan 2023 a…
View More Alkalai 257 zasu saurari kararrakin da suka taso daga zabukan 2023 a Najeriya.INEC: Hudu Yunus Ari ya yi layar zana tun bayan da ya sanar da sakamakon zaben gwamnan jihar ta barauniyar hanya
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ce Kwamishinan Zaben Jihar Adamawa, Hudu Yunus Ari, ya yi layar zana tun bayan da ya sanar da sakamakon…
View More INEC: Hudu Yunus Ari ya yi layar zana tun bayan da ya sanar da sakamakon zaben gwamnan jihar ta barauniyar hanyaShirin karasa zabe: Za mu samar da tsaro A Kano – ‘Yan Sanda
Rundunar ‘Yan sandan Kano ta ba wa mazauna jihar tabbacin samun isasshen tsaro a yayin zaben da za a gudanar a ranar 15 ga watan…
View More Shirin karasa zabe: Za mu samar da tsaro A Kano – ‘Yan SandaINEC za ta raba takardun shaidar nasara ga duka wadanda suka lashe zaben Gwamnoni.
Hukumar zabe ta kasa INEC ta ce za ta raba takardun shaidar nasara ga duka wadanda suka lashe zaben Gwamnoni a kasar nan. A wata…
View More INEC za ta raba takardun shaidar nasara ga duka wadanda suka lashe zaben Gwamnoni.