Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba shanu, raguna da kuma kayan abinci na sama da Naira miliyan 145 ga kiristoci da ke jihar don gudanar da…
View More Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba shanu, raguna da kuma kayan abinci na sama da Naira miliyan 145 ga kiristoci da ke jiharCategory: Uncategorized
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yace ba zaiyi kewar Mulkin Najeriya ba tunda Yan kasa basuga kokarinsa ba saima kusheshi da akayi .
Buhari ya bayyana hakan ne a liyafar da ’yan uwa da abokan arziki suka sirya masa don taya shi murnar cikarsa shekaru 80 da haihuwa…
View More Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yace ba zaiyi kewar Mulkin Najeriya ba tunda Yan kasa basuga kokarinsa ba saima kusheshi da akayi .Gwamnan Jigawa Muhammad Badaru Abubakar ya amince a fara biyan ’yan fansho mafi karancin albashin N12,000 duk wata.
Shugaban ma’aikatan gwamnatin jihar, Hussain Ali Kila, ne ya bayyana hakan ga manema labarai. Ya ce gwamnatin za ta rarrabawa masu ruwa da tsaki sanarwar…
View More Gwamnan Jigawa Muhammad Badaru Abubakar ya amince a fara biyan ’yan fansho mafi karancin albashin N12,000 duk wata.Gwamnatin tarayya ta nuna bakin cikinta da damuwarta kan rasa rayuka da aka samu a karamar hukumar mulki ta maru.
Gwamnatin tarayya ta nuna bakin cikinta da damuwarta kan rasa rayuka da aka samu a karamar hukumar mulki ta maru, bisa wani hari da sojojin…
View More Gwamnatin tarayya ta nuna bakin cikinta da damuwarta kan rasa rayuka da aka samu a karamar hukumar mulki ta maru.MURIC ta bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaba na kwarai wanda bai taba “satar ko kobo ba”.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta MURIC, ta bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaba na kwarai wanda bai taba “satar ko da kobo ba”.…
View More MURIC ta bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaba na kwarai wanda bai taba “satar ko kobo ba”.Gwamnatin Tarayya ta musanta zargin da wani tsohon ma’aikacin Twitter ya yi cewa kamfanin bai tattaunawa da gwamnatin Najeriya ba bayan dakatar da shi.
Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed, wanda ya musanta wannan ikirari, ya fitar da hujjojin tattaunawar da aka yi tsakanin kamfanin twitter da…
View More Gwamnatin Tarayya ta musanta zargin da wani tsohon ma’aikacin Twitter ya yi cewa kamfanin bai tattaunawa da gwamnatin Najeriya ba bayan dakatar da shi.Buhari ya sake jaddada matsayin gwamnatinsa na ganin an gudanar da tsaftacacen zabe mai inganci a watan fabarairu
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sake jaddada matsayin gwamnatinsa na ganin an gudanar da tsaftacacen zabe mai ingancin da duniya zata amince da shi a…
View More Buhari ya sake jaddada matsayin gwamnatinsa na ganin an gudanar da tsaftacacen zabe mai inganci a watan fabarairuAkwai fursononi 3,167 aka yanke wa hukuncin kisa a Najeriya. – NCoS
Hukumar da ke kula da gidajen yari ta Najeriya (NCoS) ta bayyana cewa an yanke hukuncin kisa ga akalla fursunoni 3,167 da ke zaman cibiyoyin…
View More Akwai fursononi 3,167 aka yanke wa hukuncin kisa a Najeriya. – NCoSMajalissar Wakilai Ta Baiwa NNPC Mako 1 Domin Kawo Karshen Karancin Man Fetur A Kasar
Majalisar wakilai ta umarci kamfanin man fetur na kasa (NNPC) Limited da sauran hukumomin da ke kula da harkokin man fetur da su kawo karshen…
View More Majalissar Wakilai Ta Baiwa NNPC Mako 1 Domin Kawo Karshen Karancin Man Fetur A KasarIran ta rushe Rundunar Hisbah ta ƙasar.
Babban lauyan gwamnatin Iran, Mohammad Jafar Montazeri ya ce hukumomi sun rushe rundunar ‘yan Hisbah ta kasar. Zuwa lokacin haɗa wannan rahoton, sauran kamfanonin dillancin…
View More Iran ta rushe Rundunar Hisbah ta ƙasar.