Gwamnatin Tarayya ta musanta zargin da wani tsohon ma’aikacin Twitter ya yi cewa kamfanin bai tattaunawa da gwamnatin Najeriya ba bayan dakatar da shi.

Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed, wanda ya musanta wannan ikirari, ya fitar da hujjojin tattaunawar da aka yi tsakanin kamfanin twitter da…

View More Gwamnatin Tarayya ta musanta zargin da wani tsohon ma’aikacin Twitter ya yi cewa kamfanin bai tattaunawa da gwamnatin Najeriya ba bayan dakatar da shi.