Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin wani taro su tare da Kansilolinsu kan sha’anin tsaron Jihar. Offishin mai bai wa Gwamna Shawara kan harkokin tsaro karkashin…
View More Gwamnan Jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya ce wajibi ne shugabannin Kananan Hukumomin Jihar su tashi tsaye wajen yaki da ’yan bindigar da suka addabi yankunansu, ba tare da jiran wani ba.Category: Tsaro
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce hare-haren da aka kai wa coci-coci cikin kwanaki 14 ya nuna cewa akwai wani shiri da miyagun mutane suka yi domin jefa Najeriya cikin damuwa ta addini.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, ya rawaito Buhari yana bayyana haka a cikin wata sanarwa mai taken‘Ba ji dadin Hare-haren Coci a…
View More Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce hare-haren da aka kai wa coci-coci cikin kwanaki 14 ya nuna cewa akwai wani shiri da miyagun mutane suka yi domin jefa Najeriya cikin damuwa ta addini.Majalisar Dattawan kasar nan ta ce an gano mabuyar yan ta’adda a kananan hukumomi uku a jihohin Kwara da Niger.
Wannan na cikin batutuwan da aka tattauna a majalisar bayan wani sanata ya gabatar da kudiri kan tabarbarewar tsaro a Kainji Lake National Parki da…
View More Majalisar Dattawan kasar nan ta ce an gano mabuyar yan ta’adda a kananan hukumomi uku a jihohin Kwara da Niger.A bangaren tsaro Biyu daga cikin ’yan matan Chibok din da aka kubutar daga hannun Boko Haram sun ce har yanzu akwai takwarorinsu 20 a dajin Sambisa, shekara takwas bayan sace su.
Mary Dauda da Hauwa Joseph, biyu daga cikin daliban Sakandiren Gwamnati da ke Chibok da aka sace a shekarar 2014, sun bayyana haka ne bayan…
View More A bangaren tsaro Biyu daga cikin ’yan matan Chibok din da aka kubutar daga hannun Boko Haram sun ce har yanzu akwai takwarorinsu 20 a dajin Sambisa, shekara takwas bayan sace su.Akalla mutane dubu 3 da 478 aka kashe, yayin da aka yi garkuwa da 2,256 a kasar nan daga watan Disambar 2021 zuwa watan Yunin 2022.
Rahotanni nacewa wasu alkaluma daga cibiyar nazari da binciken lamuran tsaro ta Nigeria Security Tracker, wadda ta tattara jerin hare-haren da suka faru daga watan…
View More Akalla mutane dubu 3 da 478 aka kashe, yayin da aka yi garkuwa da 2,256 a kasar nan daga watan Disambar 2021 zuwa watan Yunin 2022.Akalla mutane 36 ne aka ruwaito an yi garkuwa da su a wani harin da ‘yan bindiga suka kai wasu kauyuka hudu a karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.
Mazauna kauyukan ne suka bayyana hakan a wata ganawa da jami’an tsaro a wannan rana ta Litinin. Mazauna yankin sun ce hare-haren da ake kai…
View More Akalla mutane 36 ne aka ruwaito an yi garkuwa da su a wani harin da ‘yan bindiga suka kai wasu kauyuka hudu a karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce binciken ta kawo yanzu ya nuna cewa rahotannin da aka yi ta bayarwa kan sace mutane da dama a Abuja babban birnin kasar a ranar Talata, ba gaskiya ba ne.
Rundunar ta ce wadda ta fara wallafa labarin a Twitter mai suna Amira Sufyan tana hannun jami’ansa cikin yanayi na tsaro, kuma babu gaskiya kan…
View More Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce binciken ta kawo yanzu ya nuna cewa rahotannin da aka yi ta bayarwa kan sace mutane da dama a Abuja babban birnin kasar a ranar Talata, ba gaskiya ba ne.Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari yace Gwamnatin sa zata ɗauki tsatsauran Mataki dake haifar da Tsoro da Matsalar Tsaro a Najeriya.
Shugaban yayi kira ga Sabbin Jami’ai na Rundunar Ƴan Sandan Najeriya dasu ƙara azama domin cigaba da tsaron Ƙasarnan akan ƴan ta’adda wanda suke so…
View More Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari yace Gwamnatin sa zata ɗauki tsatsauran Mataki dake haifar da Tsoro da Matsalar Tsaro a Najeriya.Rundunar ’Yan Sandan Jihar Borno ta cafke wasu bata-gari 87 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban ciki har da masu kai wa Boko Haram bayanai.
Sauran mutanen da rundunar ta cafke sun hada da wadanda ake zargi ’yan fashi ne da barayi da masu aikata fyade da ’yan sara-suka da…
View More Rundunar ’Yan Sandan Jihar Borno ta cafke wasu bata-gari 87 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban ciki har da masu kai wa Boko Haram bayanai.Majalisar Dattawa ta bukaci jami’an tsaro su kara kaimi wajen gano wadanda suka kashe masu ibada a Cocin Katolika na Owo da ke Jihar Ondo.
Kimanin mutane 40 ne dai aka kashe, yayin da wasu 80 da suka yi munanan raunuka a harin na ranar 5 ga watan Yuni. Majalisar…
View More Majalisar Dattawa ta bukaci jami’an tsaro su kara kaimi wajen gano wadanda suka kashe masu ibada a Cocin Katolika na Owo da ke Jihar Ondo.