Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga sojojin ruwan Najeriya da su tabbatar da cewa suna bayar da tsaron da ya Kamata, akan iyakokin…
View More Buhari ya yi kira ga sojojin ruwan Najeriya dasu tabbatar da cewa suna bayar da tsaron da ya kamataCategory: Tsaro
Sojin Nijeriya tace dakarunta halaka ‘yan ta’addar Boko Haram 63 tsakanin farkon watan Maris zuwa 15 ga watan Afrilu.
Hedikwatar rundunar tsaro ta sojin Nijeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar halaka ‘yan ta’addar Boko Haram 63 tsakanin farkon watan Maris zuwa 15…
View More Sojin Nijeriya tace dakarunta halaka ‘yan ta’addar Boko Haram 63 tsakanin farkon watan Maris zuwa 15 ga watan Afrilu.Shirin karasa zabe: Za mu samar da tsaro A Kano – ‘Yan Sanda
Rundunar ‘Yan sandan Kano ta ba wa mazauna jihar tabbacin samun isasshen tsaro a yayin zaben da za a gudanar a ranar 15 ga watan…
View More Shirin karasa zabe: Za mu samar da tsaro A Kano – ‘Yan SandaBashir Magashi: “Zamu cigaba da inganta walwala da horar da sojoji”
Ministan tsaro, Manjo Janar Bashir Magashi mai ritaya ya ce ma’aikatar za ta ci gaba da inganta walwala da horar da sojoji. Hakan na kunshe…
View More Bashir Magashi: “Zamu cigaba da inganta walwala da horar da sojoji”DSS ta gayyaci Femi Fani- Kayode a kan zargin da ya yi cewa ana shirya juyin mulki.
Hukumar tsaro ta DSS ta gayyaci darektan yada labarai a kafafen intanet na kwamitin yakin neman zabe na shugaban kasa a jam’iyyar APC Femi Fani-…
View More DSS ta gayyaci Femi Fani- Kayode a kan zargin da ya yi cewa ana shirya juyin mulki.Babban Sufeton ‘yan sandan kasarnan ya gargadi dukkanin masu kai farmaki ga ofisoshin INEC
Babban Sufeton ‘yan sandan kasarnan, Usman Alkali Baba ya gargadi dukkanin masu kai farmaki ga ofisoshin hukumar zabe ta kasa (INEC) a sassan kasar nan…
View More Babban Sufeton ‘yan sandan kasarnan ya gargadi dukkanin masu kai farmaki ga ofisoshin INEC“Tun daga shekara ta 2019 zuwa yanzu an kai hari kan ofisoshin hukumar sau 50 a jihohi 15 na kasar”. – INEC
Ya bayyana haka ne a yau Juma’a lokacin da yake bayani ga kwamitin majalisar wakilan Najeriya da ke bincike a kan barnar da aka yi…
View More “Tun daga shekara ta 2019 zuwa yanzu an kai hari kan ofisoshin hukumar sau 50 a jihohi 15 na kasar”. – INEC’Yan bindiga sun kashe mutum hudu a Karamar Hukumar Kajuru ta Jihar Kaduna.
’Yan bindiga sun kashe mutum hudu ciki har da wani sabon malamin makaranta da aka dauka aiki a Karamar Hukumar Kajuru ta Jihar Kaduna. Aminiya…
View More ’Yan bindiga sun kashe mutum hudu a Karamar Hukumar Kajuru ta Jihar Kaduna.Sama da fursunoni 40 da suka tsere daga gidan yarin Kuje ne har yanzu ba a gano su ba
Akalla fursunoni 422 da suka tsere daga gidan yarin Kuje da ke Abuja a ranar 5 ga Yuli, 2022, har yanzu ba a kama su…
View More Sama da fursunoni 40 da suka tsere daga gidan yarin Kuje ne har yanzu ba a gano su baSojoji Sun Kubutar Da Wata Mata, ‘Ya’yanta 4 A Kaduna
Dakarun rundunar ‘Operation Forest Sanity’ sun ceto wata mata da aka yi garkuwa da ‘ya’yanta hudu tare da wasu mutanen kauyen guda uku a wani…
View More Sojoji Sun Kubutar Da Wata Mata, ‘Ya’yanta 4 A Kaduna