A yanzu IPMAN ta ce za ta hakura ta ci gaba da sayar da shi a kan farashin gwamnati na naira 165. A ganawa da…
View More Kungiyar masu dillancin man fetur a Najeriya IPMAN ta janye matsayarta ta sayar da litar mai daga naira 180 zuwa sama.Category: Tattalin arziki
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana ainihin dalilin da ya sa ya ki amfani da shawarar da Bankin ba da Lamuni na Duniya (IMF) da sauran masana tattalin arziki suka ba shi kan cire tallafin man fetur.
Shugaban kasar ya ce dole ta sanya kasashen Yamma suka fara fahimtar banbancin abin da yake a takarda da kuma na zahiri. Da aka tambaye…
View More Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana ainihin dalilin da ya sa ya ki amfani da shawarar da Bankin ba da Lamuni na Duniya (IMF) da sauran masana tattalin arziki suka ba shi kan cire tallafin man fetur.Ma’aikata sun yi tattaki zuwa Majalisar Dokokin Birtaniya domin kokawa kan tsadar rayuwa da rashin kyakkyawan albashin da suke fama da shi a kasar.
Kungiyar Kwadagon Kasar ta TUC ce dai ta shirya zanga-zangar, inda ta yi kira ga gwamnatin da ta kara mafi karancin albashi a kasar zuwa…
View More Ma’aikata sun yi tattaki zuwa Majalisar Dokokin Birtaniya domin kokawa kan tsadar rayuwa da rashin kyakkyawan albashin da suke fama da shi a kasar. Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya jaddada cewa za a daina amfani da kananzir da icen girki a Najeriya daga shekara ta 2030.
Buhari ya bayyana cewa zuwa lokacin gwamnati za ta sa amfani da gas din girki ya maye gurbin kananzir da icen girki domin rage gurbacewar…
View More Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya jaddada cewa za a daina amfani da kananzir da icen girki a Najeriya daga shekara ta 2030.Kungiyar kamfanonin jiragen sama ta kasar nan ta bayyana fargaba cewa mambobinsu guda uku na iya daina aiki gaba daya sakamakon karancin man fetur.
Duk da cewa kungiyar ta sakaya sunayen kamfanonin uku, amma mataimakin shugaban kungiyar Mista Allen Onyema ya ce tsadar man da jirgin sama ke amfani…
View More Kungiyar kamfanonin jiragen sama ta kasar nan ta bayyana fargaba cewa mambobinsu guda uku na iya daina aiki gaba daya sakamakon karancin man fetur.Masu masana’antu suna ci gaba da kokawa game tsada da kuma ƙarancin man dizal a Najeriya
Ƙungiyar dillalan man dizal a ƙasar ta yi gargadin cewa matuƙar hukumomi ba su ɗauki matakin da ya dace ba, to farashin makamashin zai kai…
View More Masu masana’antu suna ci gaba da kokawa game tsada da kuma ƙarancin man dizal a NajeriyaBabban Bankin Duniya ya yi hasashen cewa ƴan Najeriya da Angola za su fuskanci ƙarin tsanani na hauhawar farashi da rashin wuta da rashin fetur da kuma ƙarancin abinci.
Waɗannan matsaloli za su zo ne a yayin da farashin ɗanyen fetur ya kai dala 120 duk ganga ɗaya, lamarin da ake sa ran zai…
View More Babban Bankin Duniya ya yi hasashen cewa ƴan Najeriya da Angola za su fuskanci ƙarin tsanani na hauhawar farashi da rashin wuta da rashin fetur da kuma ƙarancin abinci.Gwamnatin Tarayya ta ce tana ɗaukar matakan shawo kan hauhawar farashin kayan masarufi a sassan ƙasar, inda yanzu haka take shirin taro na kasa kan matsalar.
Gwamnati ta ce za ta bijiro da matakai masu karfi domin tabbatar da habbakar wasu ɓangarori na masana’antu a ƙasar da ke fuskantar matsalolin ci…
View More Gwamnatin Tarayya ta ce tana ɗaukar matakan shawo kan hauhawar farashin kayan masarufi a sassan ƙasar, inda yanzu haka take shirin taro na kasa kan matsalar.An samu raguwar amfani da iskar Gas domin yin girki a Kasar Nan da kaso 38 cikin dari saboda tsadarsa
Rahotanni sun nuna cewa jamaa da dama sun hakura da yin amfani da iskar Gas domin girki a gidajensu saboda tsadar rayuwa tare da komawa…
View More An samu raguwar amfani da iskar Gas domin yin girki a Kasar Nan da kaso 38 cikin dari saboda tsadarsa