Wasu ‘yan majalisar dattijai sun gargadi babban bankin Nijeriya kan shirinsa na rage adadin kudin da al’umma za su iya cirewa daga asusun ajiyarsu.

Shugaban marasa rinjaye na majalisar Phillip Aduda ya janyo hankalin wakilan majalisar kan cewa matakin na CBN zai yi illa ga al’umma musamman ma masu…

View More Wasu ‘yan majalisar dattijai sun gargadi babban bankin Nijeriya kan shirinsa na rage adadin kudin da al’umma za su iya cirewa daga asusun ajiyarsu.

“Munyi mamakin yadda ƙaramin Ministan Kasafin Kuɗi da Tsare-Tsare na ƙasar ya zarge mu da jefa Najeriya cikin talauci”. – Gwamnonin jihohin Najeriya 36

Gwamnonin jihohin Najeriya 36 sun ce sun yi mamakin yadda ƙaramin Ministan Kasafin Kuɗi da Tsare-Tsare na ƙasar, Clem Agba ya zarge su da jefa…

View More “Munyi mamakin yadda ƙaramin Ministan Kasafin Kuɗi da Tsare-Tsare na ƙasar ya zarge mu da jefa Najeriya cikin talauci”. – Gwamnonin jihohin Najeriya 36