Shugaban kasa, Bola Tinubu, a ranar Talata a Abuja, ya yi alkawarin cewa gwamnatinsa za ta kara kaimi wajen bayar da gudummawa ga fannin ilimi…
View More Tinubu ya yi alkawarin cewa gwamnatinsa za ta kara kaimi wajen bayar dagudummawa ga fannin ilimiCategory: Ilimi
Masu rubuta jarrabawar kimanin 60,000 sun gamu da matsaloli a cikin kwana 2 da suka wuce.
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o’i a Najeriya (JAMB) ta ce masu rubuta jarrabawar kimanin 60,000 ne suka gamu da matsaloli a cikin kwana biyun da…
View More Masu rubuta jarrabawar kimanin 60,000 sun gamu da matsaloli a cikin kwana 2 da suka wuce.Jamb ta soke rijistar dalibai 817 da zasu zana jarabawarta a 2023
Hukumar shirya jarabawar shiga Manyan makarantun gaba da Sakandare ta Kasa wato Jamb ta ce ta soke rajistar dalibai 817 da suka yi rijistar zana jarrabawar…
View More Jamb ta soke rijistar dalibai 817 da zasu zana jarabawarta a 2023Sha’aban Sharada: “Zan ayyana dokar ta-baci a fannin ilimi idan na zama gwamna”.
Dan Takarar Gwamnan jihar Kano na jam’iyyar Action Democratic Party ADC a zaben 2023 na Kano kuma Dan majalisar Wakilai mai wakiltar mazabar karamar hukumar…
View More Sha’aban Sharada: “Zan ayyana dokar ta-baci a fannin ilimi idan na zama gwamna”.Mai Martaba Sarkin Kano: limintar da ‘yaya wajibi ne akan iyaye.
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya jaddada bukatar Gwamnatotci a matakai uku su cigaba da taimakawa ilimin addini dana zamani. Alhaji Aminu…
View More Mai Martaba Sarkin Kano: limintar da ‘yaya wajibi ne akan iyaye.Ku bude jami’o’i a ci gaba da karatu, gwamnatin tarrayya ta umurci shugabanin jami’o’i.
Gwamnatin tarayya ta umurci shugabannin jami’o’in da su sake bude jami’o’i tare da ci gaba da karatu. A tabbatar da cewa ‘yan kungiyar ASUU sun…
View More Ku bude jami’o’i a ci gaba da karatu, gwamnatin tarrayya ta umurci shugabanin jami’o’i.Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) reshen jami’o’inta da su koma bakin aiki.
Gwamantin ta mika wannan bukatar ce a wata ganawa da ta yi da shugabannin ASUU na jami’ointa biyu a ranar Talata. Taron wanda aka shafe…
View More Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) reshen jami’o’inta da su koma bakin aiki.Kungiyar malaman jami’o’i a ta ce ba za ta janye yajin aikin sai an biya su basussukan albashin mambobinta.
Kungiyar malaman jami’o’i a ranar Alhamis ta ce ba za ta janye yajin aikin da ta shiga ba har sai an biya su basussukan albashin…
View More Kungiyar malaman jami’o’i a ta ce ba za ta janye yajin aikin sai an biya su basussukan albashin mambobinta.Dalilin Da Yasa Ake Kara Kafa Sabbin Jami’o’i a Najeriya – Shugaban TETFUND.
Babban Sakataren Asusun Tallafawa Manyan Makarantu (Tetfund), Arc Sonny Echono, ya bayyana dalilan da suka sa jami’o’i ke yaduwa a Najeriya, yace haka ya biyo…
View More Dalilin Da Yasa Ake Kara Kafa Sabbin Jami’o’i a Najeriya – Shugaban TETFUND.Yajin aiki: Maimakon a magance matsalar Ngige ya shagaltu da zagin abokan aikin sa – Shugaban ASUU
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), Farfesa Emmanuel Osodeke, a ranar Alhamis, ya caccaki ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Dakta Chris Ngige, kan halinsa…
View More Yajin aiki: Maimakon a magance matsalar Ngige ya shagaltu da zagin abokan aikin sa – Shugaban ASUU