Murabus din Babban kwamandan Hisbah, Sheik Aminu Ibrahim Daurawa abin dubawa ne, da ya kamata Dattawan Jahar Kano su bawa kulawa tare da samar da…
View More JAN HANKALI AKAN HALI DA AKA SAMU KAI AKAN HUKUMAR HISBACategory: Programs
Yan Arewa mu tashi mu farka………
Kalli yadda al’ummar Igbo da shugabannin su da malaman addinan su ke nuna goyon baya ga mutumin da ake zargi da cin amanar kasa. Mutumin…
View More Yan Arewa mu tashi mu farka………Standard of education: Non performing SSO to forfeit allowance – Kano Govt
The Kano State government has threatened to sanction non performing School Support Officer, SSO in connection with falling standard of education or poor performance of…
View More Standard of education: Non performing SSO to forfeit allowance – Kano GovtFiye da rabin al’ummar duniya za su yi fama da teɓa nan da 2035
Hukumar nazari kan ƙiba fiye da kima ta duniya ta yi gargaɗin cewa sama da rabin al’ummar duniya za su yi fama da teɓa nan…
View More Fiye da rabin al’ummar duniya za su yi fama da teɓa nan da 2035Masoyan fitattaciyar mawakiyar nan Madonna sun gurfanar da ita a kotu saboda makara
Wasu masoyan shahararriyar mawakiyar nan, Madonna sun maka ta gaban kotu saboda kin fara wani taron nishadantarwa da ta tsara yi watan da ya gabata…
View More Masoyan fitattaciyar mawakiyar nan Madonna sun gurfanar da ita a kotu saboda makaraTinubu ya yi alkawarin cewa gwamnatinsa za ta kara kaimi wajen bayar dagudummawa ga fannin ilimi
Shugaban kasa, Bola Tinubu, a ranar Talata a Abuja, ya yi alkawarin cewa gwamnatinsa za ta kara kaimi wajen bayar da gudummawa ga fannin ilimi…
View More Tinubu ya yi alkawarin cewa gwamnatinsa za ta kara kaimi wajen bayar dagudummawa ga fannin ilimiMasu rubuta jarrabawar kimanin 60,000 sun gamu da matsaloli a cikin kwana 2 da suka wuce.
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o’i a Najeriya (JAMB) ta ce masu rubuta jarrabawar kimanin 60,000 ne suka gamu da matsaloli a cikin kwana biyun da…
View More Masu rubuta jarrabawar kimanin 60,000 sun gamu da matsaloli a cikin kwana 2 da suka wuce.NBS: “Yawan masu amfani da intanet a Najeriya sun karu zuwa miliyan 154”.
Hukumar Kididdiga ta Najeriya (NBS) ta bayyana cewa yawan masu amfani da intanet a kasar nan ya karu zuwa miliyan dari da hamsin da hudu…
View More NBS: “Yawan masu amfani da intanet a Najeriya sun karu zuwa miliyan 154”.Jamb ta soke rijistar dalibai 817 da zasu zana jarabawarta a 2023
Hukumar shirya jarabawar shiga Manyan makarantun gaba da Sakandare ta Kasa wato Jamb ta ce ta soke rajistar dalibai 817 da suka yi rijistar zana jarrabawar…
View More Jamb ta soke rijistar dalibai 817 da zasu zana jarabawarta a 2023Sha’aban Sharada: “Zan ayyana dokar ta-baci a fannin ilimi idan na zama gwamna”.
Dan Takarar Gwamnan jihar Kano na jam’iyyar Action Democratic Party ADC a zaben 2023 na Kano kuma Dan majalisar Wakilai mai wakiltar mazabar karamar hukumar…
View More Sha’aban Sharada: “Zan ayyana dokar ta-baci a fannin ilimi idan na zama gwamna”.