Dan Takarar Gwamnan jihar Kano na jam’iyyar Action Democratic Party ADC a zaben 2023 na Kano kuma Dan majalisar Wakilai mai wakiltar mazabar karamar hukumar…
View More Sha’aban Sharada: “Zan ayyana dokar ta-baci a fannin ilimi idan na zama gwamna”.Category: Programs
Wani Bakano ya kera Keke Napep daga tushe kuma yana amfani da ita.
Ana ta yada wasu hotuna a kafar Twitter insa nuna wani matashi dan jihar Kano da ya kera keke napep tun daga tushe. An ga…
View More Wani Bakano ya kera Keke Napep daga tushe kuma yana amfani da ita.Mai Martaba Sarkin Kano: limintar da ‘yaya wajibi ne akan iyaye.
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya jaddada bukatar Gwamnatotci a matakai uku su cigaba da taimakawa ilimin addini dana zamani. Alhaji Aminu…
View More Mai Martaba Sarkin Kano: limintar da ‘yaya wajibi ne akan iyaye.Ku bude jami’o’i a ci gaba da karatu, gwamnatin tarrayya ta umurci shugabanin jami’o’i.
Gwamnatin tarayya ta umurci shugabannin jami’o’in da su sake bude jami’o’i tare da ci gaba da karatu. A tabbatar da cewa ‘yan kungiyar ASUU sun…
View More Ku bude jami’o’i a ci gaba da karatu, gwamnatin tarrayya ta umurci shugabanin jami’o’i.Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) reshen jami’o’inta da su koma bakin aiki.
Gwamantin ta mika wannan bukatar ce a wata ganawa da ta yi da shugabannin ASUU na jami’ointa biyu a ranar Talata. Taron wanda aka shafe…
View More Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) reshen jami’o’inta da su koma bakin aiki.Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirinta na kara yawan kuɗin kira, tura sako da sayen Data a Najeriya.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta dakatar da shirinta na ƙara yawan Harajin da take karɓa daga kiran waya, Data da sauran ayyukan sadarwa. Ministan Sadarwa na…
View More Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirinta na kara yawan kuɗin kira, tura sako da sayen Data a Najeriya.Kungiyar malaman jami’o’i a ta ce ba za ta janye yajin aikin sai an biya su basussukan albashin mambobinta.
Kungiyar malaman jami’o’i a ranar Alhamis ta ce ba za ta janye yajin aikin da ta shiga ba har sai an biya su basussukan albashin…
View More Kungiyar malaman jami’o’i a ta ce ba za ta janye yajin aikin sai an biya su basussukan albashin mambobinta.Dalilin Da Yasa Ake Kara Kafa Sabbin Jami’o’i a Najeriya – Shugaban TETFUND.
Babban Sakataren Asusun Tallafawa Manyan Makarantu (Tetfund), Arc Sonny Echono, ya bayyana dalilan da suka sa jami’o’i ke yaduwa a Najeriya, yace haka ya biyo…
View More Dalilin Da Yasa Ake Kara Kafa Sabbin Jami’o’i a Najeriya – Shugaban TETFUND.Yajin aiki: Maimakon a magance matsalar Ngige ya shagaltu da zagin abokan aikin sa – Shugaban ASUU
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), Farfesa Emmanuel Osodeke, a ranar Alhamis, ya caccaki ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Dakta Chris Ngige, kan halinsa…
View More Yajin aiki: Maimakon a magance matsalar Ngige ya shagaltu da zagin abokan aikin sa – Shugaban ASUU‘Ya kamata gwamnati ta gagauta ta amince da biyan naira biliyan 200 ga ASUU domin kawo karshen yajin aikin’ – Falana
Dan rajin kare hakkin bil’adama kuma babban lauya, Femi Falana, ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya gabatar da karin kasafin kudin kasafi na…
View More ‘Ya kamata gwamnati ta gagauta ta amince da biyan naira biliyan 200 ga ASUU domin kawo karshen yajin aikin’ – Falana