Shugaban kasa, Bola Tinubu, a ranar Talata a Abuja, ya yi alkawarin cewa gwamnatinsa za ta kara kaimi wajen bayar da gudummawa ga fannin ilimi…
View More Tinubu ya yi alkawarin cewa gwamnatinsa za ta kara kaimi wajen bayar dagudummawa ga fannin ilimiCategory: Programs
Masu rubuta jarrabawar kimanin 60,000 sun gamu da matsaloli a cikin kwana 2 da suka wuce.
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o’i a Najeriya (JAMB) ta ce masu rubuta jarrabawar kimanin 60,000 ne suka gamu da matsaloli a cikin kwana biyun da…
View More Masu rubuta jarrabawar kimanin 60,000 sun gamu da matsaloli a cikin kwana 2 da suka wuce.NBS: “Yawan masu amfani da intanet a Najeriya sun karu zuwa miliyan 154”.
Hukumar Kididdiga ta Najeriya (NBS) ta bayyana cewa yawan masu amfani da intanet a kasar nan ya karu zuwa miliyan dari da hamsin da hudu…
View More NBS: “Yawan masu amfani da intanet a Najeriya sun karu zuwa miliyan 154”.Jamb ta soke rijistar dalibai 817 da zasu zana jarabawarta a 2023
Hukumar shirya jarabawar shiga Manyan makarantun gaba da Sakandare ta Kasa wato Jamb ta ce ta soke rajistar dalibai 817 da suka yi rijistar zana jarrabawar…
View More Jamb ta soke rijistar dalibai 817 da zasu zana jarabawarta a 2023Sha’aban Sharada: “Zan ayyana dokar ta-baci a fannin ilimi idan na zama gwamna”.
Dan Takarar Gwamnan jihar Kano na jam’iyyar Action Democratic Party ADC a zaben 2023 na Kano kuma Dan majalisar Wakilai mai wakiltar mazabar karamar hukumar…
View More Sha’aban Sharada: “Zan ayyana dokar ta-baci a fannin ilimi idan na zama gwamna”.Wani Bakano ya kera Keke Napep daga tushe kuma yana amfani da ita.
Ana ta yada wasu hotuna a kafar Twitter insa nuna wani matashi dan jihar Kano da ya kera keke napep tun daga tushe. An ga…
View More Wani Bakano ya kera Keke Napep daga tushe kuma yana amfani da ita.Mai Martaba Sarkin Kano: limintar da ‘yaya wajibi ne akan iyaye.
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya jaddada bukatar Gwamnatotci a matakai uku su cigaba da taimakawa ilimin addini dana zamani. Alhaji Aminu…
View More Mai Martaba Sarkin Kano: limintar da ‘yaya wajibi ne akan iyaye.Ku bude jami’o’i a ci gaba da karatu, gwamnatin tarrayya ta umurci shugabanin jami’o’i.
Gwamnatin tarayya ta umurci shugabannin jami’o’in da su sake bude jami’o’i tare da ci gaba da karatu. A tabbatar da cewa ‘yan kungiyar ASUU sun…
View More Ku bude jami’o’i a ci gaba da karatu, gwamnatin tarrayya ta umurci shugabanin jami’o’i.Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) reshen jami’o’inta da su koma bakin aiki.
Gwamantin ta mika wannan bukatar ce a wata ganawa da ta yi da shugabannin ASUU na jami’ointa biyu a ranar Talata. Taron wanda aka shafe…
View More Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) reshen jami’o’inta da su koma bakin aiki.Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirinta na kara yawan kuɗin kira, tura sako da sayen Data a Najeriya.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta dakatar da shirinta na ƙara yawan Harajin da take karɓa daga kiran waya, Data da sauran ayyukan sadarwa. Ministan Sadarwa na…
View More Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirinta na kara yawan kuɗin kira, tura sako da sayen Data a Najeriya.