Majalisar dokokin jihar Yobe ta karyata batun yunkurin sauke Gwamna Mai Mala Buni. Yan majalisar a wani taron tattaunawa da aka yi a Damaturu sun…
View More Majalisar dokokin jihar Yobe ta karyata batun yunkurin sauke Gwamna Mai Mala Buni.Category: Labaran Siyasa
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan, yace ba’a matsayin dan takarar yankin Arewacin Najeriya ya fito neman kujerar shugaban kasa ba.
Ahmad Lawan ya ce yana neman kujerar shugaban kasa ne saboda ya yi amanna yana da duk kwarewar data dace ya zama shugaban kasar Najeriya…
View More Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan, yace ba’a matsayin dan takarar yankin Arewacin Najeriya ya fito neman kujerar shugaban kasa ba.Tsohon Shugaban Kasa,Cif Olusegun Obasanjo, yace Najeriya na bukatar shugaba mai kishi don dora kasarnan kan turba mai kyau.
Obasanjo, ya bayyana hakan ne lokacin daya karbi bakuncin mai neman takarar Shugaban Kasa a jam’iyyar PDP, Mohammed Hayatu-Deen, a gidansa da ke Abeokuta, a…
View More Tsohon Shugaban Kasa,Cif Olusegun Obasanjo, yace Najeriya na bukatar shugaba mai kishi don dora kasarnan kan turba mai kyau.Wani Ministan Buhari Da Ya Yi Murabus Don Takarar Gwamna Ya Janye Takararsa
Abubakar Malami (SAN), Antoni-Janar kuma Ministan Shari’a na Najeriya ya janye takararsa na neman kujerar gwamnan Jihar Kebbi a zaben 2023. Abubakar Malami, Antoni-Janar na…
View More Wani Ministan Buhari Da Ya Yi Murabus Don Takarar Gwamna Ya Janye TakararsaGwamna Ben Ayade na Kuros Riba ya yanke shawarar raba kafa gabanin fidda gwani da babban zaben 2023.
Gwamnan jihar Kuros Riba, Ben Ayade, ya karbi fom din takarar Sanata mai lamba 9498 a karkashin jam’iyyar APC mai mulki, kamar yadda jaridar Punch…
View More Gwamna Ben Ayade na Kuros Riba ya yanke shawarar raba kafa gabanin fidda gwani da babban zaben 2023.Wata majiya daga bangaren Goodluck Jonathan ta ce tsohon shugaban kasar ya yanke shawarar yin takarar shugaban kasa a 2023.
Kimanin awa 48 bayan ya nesanta kansa da wasu kungiyoyi da suka siya masa fom din takarar shugaban kasa na 2023, tsohon shugaban kasa Goodluck…
View More Wata majiya daga bangaren Goodluck Jonathan ta ce tsohon shugaban kasar ya yanke shawarar yin takarar shugaban kasa a 2023.2023: “Zan ci gaba da rokon Allah ka samu nasara” – Sheikh Ɗahiru Bauchi ga Osinbajo.
Malamin addinin musuluncin , Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi, ranar Laraba ya ce ya jima yana rokon Allah ya ba mataimakin shugaban ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo,…
View More 2023: “Zan ci gaba da rokon Allah ka samu nasara” – Sheikh Ɗahiru Bauchi ga Osinbajo.Yanzu Yanzu: Karamin ministan ilimi ya yi marabus.
Rahotanni daga tarayyar Najeriya na cewa karamin ministan ilomi na kasar Emeka Nwajiuba, ya yi marabus daga kan mukaminsa a yau din nan. Hakan dai…
View More Yanzu Yanzu: Karamin ministan ilimi ya yi marabus.Yanzu Yanzu: Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya karbi Fom din takara kujerar Sanata.
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya karbi Fom din takara kujerar Sanata na jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Dan siyasan mai shekaru 72…
View More Yanzu Yanzu: Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya karbi Fom din takara kujerar Sanata.2023: Gwamnonin PDP sun shirya ganawar gaggawa gabanin zaben fidda gwani
Gwamnonin jam’iyyar PDP sun shirya yin wani taro a wani zama na hadin gwiwa a Abuja gabanin babban taron kwamitin zartarwa na jam’iyyar na kasa…
View More 2023: Gwamnonin PDP sun shirya ganawar gaggawa gabanin zaben fidda gwani