Hukumar Birnin Tarayya ta sake bude Kasuwar Garki wadda ta rufe saboda rashin kula da tsaftar muhalli. Hukumar ta bude kasuwar ne bayan kwana shiga…
View More FCTA ta sake bude Kasuwar GarkiCategory: Nigeria
“Ban saba wata doka ba a yayin da na ayyana Binani a mastayin wadda ta lashe zaben Gwanma Adamawa” – Hudu Yunusa Ari
Kwamishinan zabe na jihar Adamawa da aka dakatar, Hudu Yunusa Ari, wanda lauya ne, ya bayyana cewa ya bayyana sakamakon zabe 69 a akwatinan zabe…
View More “Ban saba wata doka ba a yayin da na ayyana Binani a mastayin wadda ta lashe zaben Gwanma Adamawa” – Hudu Yunusa AriYau Lahadi za a cigaba da tattara sakamakon zaben gwamna a jiharAdamawa da aka kammala jiya Asabar.
Yayin da ake ci gaba da bayyana sakamakon zaɓen gwamna da aka kammala a jihar Adamawa, an jibge jami’an tsaro a wurin da ake bayyana…
View More Yau Lahadi za a cigaba da tattara sakamakon zaben gwamna a jiharAdamawa da aka kammala jiya Asabar.An yanke wa mutumn 3 hukuncin kisa ta hanyar rataya a Jigawa
Wata babbar kotu da ke Kaugama a Jihar Jigawa ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta same su da…
View More An yanke wa mutumn 3 hukuncin kisa ta hanyar rataya a JigawaGobara Ta Tashi A Kasuwar Biu
Gobara ta tashi a Babbar Kasuwar Biu da ke Jihar Borno ana tsaka da zaben gwamnoni da ’yan majalisar dokokin jiha. Mataimakin Shugaban Tsaro ta…
View More Gobara Ta Tashi A Kasuwar Biu“Fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanƙarau da ta ɓulla bana a Jigawa
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanƙarau da ta ɓulla bana a jihar. Jihar Jigawa…
View More “Fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanƙarau da ta ɓulla bana a JigawaEdo ta tabbatar da bullar cutar zazzabin Lassa guda 115.
Adadin wadanda suka mutu sakamakon cutar zazzabin Lassa a jihar Edo ya kai 13, yayin da wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar sun kai…
View More Edo ta tabbatar da bullar cutar zazzabin Lassa guda 115.Abin kunya ne ace Najeriya har yanzu, tana shigo da man fetur – inji Obaseki
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya bayyana ci gaba da shigo da man fetur a Najeriya, duk da cewa kasar na daya daga cikin manyan…
View More Abin kunya ne ace Najeriya har yanzu, tana shigo da man fetur – inji ObasekiMayakan ta’addancin Boko Haram sama da 70 sun rasa rayukansu sakamakon neman tserewa daga luguden sojin Najeriya.
Sama da mutum 70 da ake zargin ‘yan Boko Haram ne ruwa yayi awon gaba da su a a wani rafi bayan luguden wutan da…
View More Mayakan ta’addancin Boko Haram sama da 70 sun rasa rayukansu sakamakon neman tserewa daga luguden sojin Najeriya.Gwamnatin Tambuwal ta rabawa marayun Sokoto N28.7m da shanu.
Gwamnatin jihar Sokoto ta ce ta raba Naira miliyan 28 da digo 7 ga Hakimai 87 da shanu ga marayu a jihar, domin su samu…
View More Gwamnatin Tambuwal ta rabawa marayun Sokoto N28.7m da shanu.