Allah ya yiwa Mai martaba Sarkin Dutse, babban birnin jihar Jigawa, Nuhu Muhammadu Sunusi II rasuwa. Sarki mai daraja ta daya a yankin Arewa maso…
View More Sarkin Dutse Nuhu Sunusi II Ya RasuCategory: Labarai
Emefiele: Bankuna Za Su Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi Bayan Cikar Wa’adin CBN
Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele ya ce bankunan kasuwanci za su ci gaba da karbar tsofaffin kudade bayan cikar wa’adin da CBN ya…
View More Emefiele: Bankuna Za Su Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi Bayan Cikar Wa’adin CBNEmefiele Ya Bayyana A Gaban Majalisar Wakilai Batun Canjin Kudi
Bayan shafe tsawon lokaci ana kai ruwa rana a kan batun canjin kudi, daga karshe dai Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana a gaban…
View More Emefiele Ya Bayyana A Gaban Majalisar Wakilai Batun Canjin KudiDSS ta kama masu sayar da sabbin takardun Naira a Najeriya
Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS da sanyin safiyar Litinin ta ce jami’anta sun kama wasu jami’an bankuna da ke cuwa-cuwar sabbin takardun kudi. DSS ta ce…
View More DSS ta kama masu sayar da sabbin takardun Naira a NajeriyaEdo ta tabbatar da bullar cutar zazzabin Lassa guda 115.
Adadin wadanda suka mutu sakamakon cutar zazzabin Lassa a jihar Edo ya kai 13, yayin da wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar sun kai…
View More Edo ta tabbatar da bullar cutar zazzabin Lassa guda 115.Majalisa Wakilai: “Ba Mu Yarda Da Tsawaita Wa’adin Tsohuwar Naira Ba”
Majalisar Wakilai ta ce ba ta aminta da tsawaita wa’adin amfani da tsohuwar Naira da karin kwanaki 10 da Babban Bankin Najeriya CBN ya yi…
View More Majalisa Wakilai: “Ba Mu Yarda Da Tsawaita Wa’adin Tsohuwar Naira Ba”Cbn na fuskantar matsin lamba daga ‘yan Najeriya kan tsawaita wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun naira.
An kara samun matsin lamba ga Babban Bankin Najeriya (CBN) kan ya kara wa’adin ranar 31 ga watan Janairu na janye tsofaffin takardun kudi na…
View More Cbn na fuskantar matsin lamba daga ‘yan Najeriya kan tsawaita wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun naira.Amurka Ta Kashe Jagoran IS A Somaliya
Dakarun musamman na Amurka a Somaliya sun kashe shugaban kungiyar IS na yankin arewacin kasar a wani samame da suka kai. Hukumomi a Somaliya na…
View More Amurka Ta Kashe Jagoran IS A SomaliyaNRC Ta Dakatar Da Zirga-Zirgar Jirgin Kasan Abuja Zuwa Kaduna
Hukumar Kula da Jiragen Kasa ta Najeriya (NRC) ta dakatar da jigilar fasinjoji daga Abuja zuwa Kaduna sakamakon gocewa daga layin dogo da wani jirgi…
View More NRC Ta Dakatar Da Zirga-Zirgar Jirgin Kasan Abuja Zuwa KadunaMajalisa Ta Yi Barazanar Sa Wa A Kamo Mata Emefiele
Majalisar Wakilan Najeriya ta yi barazanar amfani da karfin iko wajen sanya wa a kamo mata Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN) Godwin Emefiele saboda kin…
View More Majalisa Ta Yi Barazanar Sa Wa A Kamo Mata Emefiele