Gwamnatin Tarayya ta ce matsalar ’yan bindiga a Jihar Neja ta tilasta rufe makarantu kimanin 400 a sassan Jihar. Ministar Tallafi da Ayyukan Jinkai, Beta…
View More FG: “Matsalar ’yan bindiga a Neja ta tilasta rufe makarantu kimanin 400 a sassan jihar”.Category: Labarai
FG: “A bana ba za a gudanar da bikin ranar samun ‘yancin kai a ranar 1 ga watan Oktoba”
Gwamnatin tarayya ta ce a bana ba za a gudanar da bikin ranar samun ‘yancin kai a ranar 1 ga watan Oktoba kamar yadda aka…
View More FG: “A bana ba za a gudanar da bikin ranar samun ‘yancin kai a ranar 1 ga watan Oktoba”Amina Adamu Augie ta yi kira ga majalisar dokoki da ta gaggauta yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima
Tsoguwar mai shari’a Amina Adamu Augie ta kotun koli a ta yi kira ga majalisar dokokin kasar nan da ta gaggauta yi wa kundin tsarin…
View More Amina Adamu Augie ta yi kira ga majalisar dokoki da ta gaggauta yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarimaKotu ta ayyana Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Kano
Kotun sauraron ƙarar zaɓen gwamnan Kano ta soke nasarar Abba Kabir Yusuf, a matsayin halastaccen gwamna. Haka zalika, ta ayyana ɗan takarar jam’iyyar APC, Nasiru…
View More Kotu ta ayyana Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan KanoGwamnatin Tarayya ta gayyaci kungiyar kwadago don tattauna muhimman batutuwa kan yajin aiki
Gwamnatin tarayya ta sake gayyatar shugabannin kungiyar kwadago ta Najeriya zuwa wani taro domin warware matsalolin da ke kunno kai a harkar masana’antu. Rahma ta…
View More Gwamnatin Tarayya ta gayyaci kungiyar kwadago don tattauna muhimman batutuwa kan yajin aikiTinubu ya nada Jamila Bio Ibrahim a matsayin ministar matasa
Shugaban kasar Nijeriya, Alhaji Bola Tinubu, ya amince da nadin Dakta Jamila Bio Ibrahim domin ta kasance ministan kula da harkokin matasa, yayin da za…
View More Tinubu ya nada Jamila Bio Ibrahim a matsayin ministar matasaAn kai karar Tinubu a gaban kotu bisa gazawarsa wajen hana wasu ministocinsa guda takwas
An kai karar shugaban kasa Bola Tinubu a gaban kotu bisa gazawarsa wajen hana wasu ministocinsa guda takwas, da suka haɗa da Nyesom Wike da…
View More An kai karar Tinubu a gaban kotu bisa gazawarsa wajen hana wasu ministocinsa guda takwasTunubu ya samu rakiyar gwamnoni 6 da ministoci 7 zuwa taron majalisar dinkin duniya karo na 78
A yayinda ake shirin bude taron majalisar dinkin duniya karo na 78 a gobe litinin shugaban kasa Bola Tunubu ya samu rakiyar gwamnoni 6 da…
View More Tunubu ya samu rakiyar gwamnoni 6 da ministoci 7 zuwa taron majalisar dinkin duniya karo na 78“Har yanzu wasu ‘yan Najeriya kusan 100 su na makale a Sudan”
Rahotanni daga Sudan sun ce, har yanzu wasu ‘yan Najeriya kusan dari su na can a makale, su na jiran a kwaso su zuwa gida.…
View More “Har yanzu wasu ‘yan Najeriya kusan 100 su na makale a Sudan”Iyaye sun koka kan yajin aikin da ake yi a makarantun Gwamnati na Abuja
A Jawabansu daban-daban, iyaye a karamar hukumar Gwagwalada babban birnin Tarayya Abuja sun koka kan yajin aikin da ake yi a Makarantun Gwamnati ba kakkautawa,…
View More Iyaye sun koka kan yajin aikin da ake yi a makarantun Gwamnati na Abuja