Dan takarar Jam’iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso da Dan takarar Jam’iyyar L.P Peter Obi.
View More “Babban kalubalen daga tattaunawar da muka yi da jam’iyyar Labour Party shi ne wanda zai tsaya takarar shugaban kasa idan jam’iyyun suka yi maja”. – Rabiu Musa KwankwasoCategory: Labarai
Yawanci Mazauna Jihar Kano Sun Koma Amfani da Gawayi da Itace Sakamon Tsadar Iskar Gas Na Girki.
Yawanci mazauna Kano na ci gaba da bin hanyoyin dafa abinci na gargajiya, sakamakon tsadar iskar gas na girki. Yawancin mazauna Kano na ci gaba…
View More Yawanci Mazauna Jihar Kano Sun Koma Amfani da Gawayi da Itace Sakamon Tsadar Iskar Gas Na Girki.Fitaccen daraktan fina-finan Kannywood, Nura Mustapha Waye ya rasu.
Yanzu muke samun labarin cewa, ALlah ya yiwa fitaccen daraktan masana’antar Kannywood, Nura Mustapha Waye. A rahoton da muka samu daga kafar labarai ta DW…
View More Fitaccen daraktan fina-finan Kannywood, Nura Mustapha Waye ya rasu.Baiwa Al’umma Damar Mallakar Bundigu Zai Iya Janyo Tabarbarewa Tsaro A Jihar – PDP Ta Zamfara Ta Gargadi Matawalle.
Jam’iyyar PDP reshen jihar Zamfara ta yi adawa da umarnin Gwamna Bello Matawalle ga al’ummar jihar su mallaki makamai don kare kan su. Sakataren jam’iyyar…
View More Baiwa Al’umma Damar Mallakar Bundigu Zai Iya Janyo Tabarbarewa Tsaro A Jihar – PDP Ta Zamfara Ta Gargadi Matawalle.Wani Lauya a Jihar Anambra Ya Je Kotu Da Kayan Fasto Kwanaki Bayan Wani Ya Je Kotu Da Kayan Bokaye.
Wani lauya, Ogbachalu Goshen, a ranar Alhamis ya bayyana a Kotun Majistare ta Okpoko a karamar hukumar Ogbaru kusa da Onitsha sanya da kayan raban…
View More Wani Lauya a Jihar Anambra Ya Je Kotu Da Kayan Fasto Kwanaki Bayan Wani Ya Je Kotu Da Kayan Bokaye.Gwamnatin Tarrayya: A Wannan Shekarar Za mu Kammala Titin Kaduna-Zaria-Kano
Gwamnatin tarayya ta bada tabbacin kammala titin Kaduna zuwa Zaria zuwa Kano, sassa biyu daga babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna zuwa Zara zuwa Kano, kafin…
View More Gwamnatin Tarrayya: A Wannan Shekarar Za mu Kammala Titin Kaduna-Zaria-KanoAl’umma Musulimai Najeriya suna kukan tsadar Rago a fadin kasar
Yayin da bikin Eid-el-Kabir ke kara gabatowa, ayinda sallah ke kara gabatowa an fara fuskantar tsadar raguna wasu yankunan kasar. Duk da cewa, yawanci mutanen…
View More Al’umma Musulimai Najeriya suna kukan tsadar Rago a fadin kasarKotu Na Kokarin Hana Gwamnatin Kano Ciyo Bashin Naira Biliyan 10 Domin Siyan Na’urar Daukar Hoto Na CCTV
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano karkashin mai shari’a Abdullahi Muhammad Liman ta hana gwamnatin jihar Kano rancen naira biliyan 10 don…
View More Kotu Na Kokarin Hana Gwamnatin Kano Ciyo Bashin Naira Biliyan 10 Domin Siyan Na’urar Daukar Hoto Na CCTVHukumar ICPC ta yi karar Edike Mboutidem Akpan, mataimakin kwamanda a hukumar NSCDC a kotu kan zargin damfara ta N26.6m.
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC ta yi karar wani mataimakin kwamanda na hukumar tsaro ta NSCDC, Edike Mboutidem Akpan a wata babban kotun tarayya…
View More Hukumar ICPC ta yi karar Edike Mboutidem Akpan, mataimakin kwamanda a hukumar NSCDC a kotu kan zargin damfara ta N26.6m.Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jadada cewa gwamnatinsa za ta sakarwa hukumar zabe INEC mara ta yi aikinta yadda ya dace a zaben 2023.
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake jadada cewa gwamnatinsa za ta tabbatar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC, ta yi zabe na adalci kuma cikin zaman…
View More Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jadada cewa gwamnatinsa za ta sakarwa hukumar zabe INEC mara ta yi aikinta yadda ya dace a zaben 2023.