Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya umurci duk masu rike da mukaman siyasa dasu mika takardunsu na ajiye aiki daga yanzu zuwa ranar…
View More “Duk masu rike da mukaman siyasa u mika takardunsu na ajiye aiki daga yanzu zuwa ranar 26 ga Mayu, 2023”. — GandujeCategory: Kano
BUK ta jaddda kudurinta na cigaba da bunkasa harkokin noma
Jamiar Bayero dake nan Kano ta jaddda kudurinta na cigaba da bunkasa harkokin noma musamman na zamani. Shugaban jami’ar Farfesa Sagir Adamu Abbas shine ya…
View More BUK ta jaddda kudurinta na cigaba da bunkasa harkokin nomaMajalisar Dokokin Kano Ta Amincewa Ganduje Ya Karbo Wasu Maƙudan Kudin Haraji
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci majalisar dokokin Kano da ta sahalewa gwamnati Kano karbo kudin haraji na Stamp Duties daga gwamnatin tarayya.…
View More Majalisar Dokokin Kano Ta Amincewa Ganduje Ya Karbo Wasu Maƙudan Kudin HarajiKungiyar Dalibai Ta Gudanar Da Zanga-zanga A Kano Sakamakon Matsalar Kwacen Waya
Gamayyar Kungiyar Dalibai ta Kasa Reshen Jihar Kano Karkashin Jagorancin Muhyideen Suleiman (BOKA) sun gudanar da Zanga Zangar Lumana a jihar Kano Kan matsalar kwacen…
View More Kungiyar Dalibai Ta Gudanar Da Zanga-zanga A Kano Sakamakon Matsalar Kwacen WayaGwamnatin Kano ta ce a shirye take domin miƙa mulki gasabuwar gwamnati cikin ruwan sanyi
Gwamnatin jihar Kano ta ce a shirye take domin miƙa mulki ga sabuwar gwamnati cikin ruwan sanyi ba tare da tayar da ƙura ba. Cikin…
View More Gwamnatin Kano ta ce a shirye take domin miƙa mulki gasabuwar gwamnati cikin ruwan sanyiShirin karasa zabe: Za mu samar da tsaro A Kano – ‘Yan Sanda
Rundunar ‘Yan sandan Kano ta ba wa mazauna jihar tabbacin samun isasshen tsaro a yayin zaben da za a gudanar a ranar 15 ga watan…
View More Shirin karasa zabe: Za mu samar da tsaro A Kano – ‘Yan SandaAn Kama Matashi Da Makamai A Kano
Jami’an tsaro sun cafke wani matashi da muggan makamai a Unguwar Chiranchi da ke Karamar Hukumar Gwale a Jihar Kano. Jami’an tsaron sun cika hannu…
View More An Kama Matashi Da Makamai A KanoKotu Ta Hana Ganduje Korar Muhyi
Kotun Kula Ma’akata ta Kasa ta dakatar da Gwamnatin Jihar Kano karkashin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje daga korar Barista Muhyi Magaji Rimingado daga mukaminsa na…
View More Kotu Ta Hana Ganduje Korar MuhyiGanduje ya zargi Emefiele da kawo tsarin sauya fasalin takardun naira saboda rashin cimma muradinsa na samun takarar Shugaban kasa.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Jihar Kano ya zargi Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele da kawo tsarin sauya fasalin takardun naira saboda rashin…
View More Ganduje ya zargi Emefiele da kawo tsarin sauya fasalin takardun naira saboda rashin cimma muradinsa na samun takarar Shugaban kasa.Kano: An ba da belin Alkalan da ake zargi kan bacewar N500m na marayu
Kotun Majistare da ke zamanta a unguwar Gyadi-gyadi a Jihar Kano ta ba da belin alkalan nan da kuma ma’aikatan kotun Musulinci da ake tuhuma…
View More Kano: An ba da belin Alkalan da ake zargi kan bacewar N500m na marayu