Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya amince da nada Baffa Babba Dan-Agundi a matsayin mukaddashin Manajan Daraktan na Hukumar kula da kayyakin siyarwa na…
View More Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya Nada ‘Dan-Agundi Mukaddashin Manajan Daraktan KSCPC.Category: Kano
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta damƙe wani matashi a Kano wanda ake zargi da amfani da shafukan bogi a kafafen sada zumunta domin yaudarar jama’a.
Mai magana da yawun ƴan sandan Jihar Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya tabbatar da hakan a shafinsa na Facebook inda ya ce sun…
View More Rundunar ƴan sandan Najeriya ta damƙe wani matashi a Kano wanda ake zargi da amfani da shafukan bogi a kafafen sada zumunta domin yaudarar jama’a.Hukumar da ke Kula da Jami’o’i ta Kasa (NUC) ta baiwa jami’ar Yusuf Maitama Sule dake Kano damar nazarin darusa sha biyu da jami’ar ke yi.
Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakinta, Abdullahi Abba Hassan, ya fitar ranar Laraba, inda ya ce sahalewa za ta kare ne…
View More Hukumar da ke Kula da Jami’o’i ta Kasa (NUC) ta baiwa jami’ar Yusuf Maitama Sule dake Kano damar nazarin darusa sha biyu da jami’ar ke yi.Majalisar dokokin jihar Kano, ta amincewa gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ciyo bashin naira biliyan goma.
Kuɗaɗen da za a ciyo bashin, za a yi amfani da su wajen sanya na’urorin CCTV domin kyautata tsaro a jihar. Amincewar ciyo bashin ta…
View More Majalisar dokokin jihar Kano, ta amincewa gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ciyo bashin naira biliyan goma.Wata kotu a jihar Kano zata yanke hukunci kan makashin Hanifa Abubakar ranar 28 ga watan Yuli.
Babbar Kotun Kano da ke zamanta a Audu Baƙo, ta sanya ranar 28 ga watan Yuli, 2022 domin yanke hukunci kan shari’ar kisan Hanifa Abubakar,…
View More Wata kotu a jihar Kano zata yanke hukunci kan makashin Hanifa Abubakar ranar 28 ga watan Yuli.Rundunar tsaro ta DSS ta tabbatar da kama kama wani da take zargin ɗaya ne daga cikin manyan kwamandojin kungiyar ISWAP a Kano.
Rundunar tsaron ta dai kama wanda ake zargin tare da wasu daga cikin yaransa a daidai lokacin da suke shirya kai wasu hare-hare na ta’addanci…
View More Rundunar tsaro ta DSS ta tabbatar da kama kama wani da take zargin ɗaya ne daga cikin manyan kwamandojin kungiyar ISWAP a Kano.Rundunar ’yan sanda a Jihar Kano ta cafke wasu mutum biyar da ake zargi da yi wa wani dan kasar Indiya fashi da makami a jihar
Ana zargin mutanen da shiga gidan mutumin da ke unguwar Sharada a Karamar Hukumar Birni. Da ya ke gabatar da masu laifin ga maneman labarai…
View More Rundunar ’yan sanda a Jihar Kano ta cafke wasu mutum biyar da ake zargi da yi wa wani dan kasar Indiya fashi da makami a jihar