Shugaban Hukumar Zaɓe Mai zaman kanta a Najeriya INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya ce ba su samu matsala da na’urar BVAS da ke tantance masu…
View More INEC: Ba mu samu matsala da na’urar BVAS da ke tantance masu kaɗa ƙuri’a ba”Category: Labarai
FG: “A shekarar 2022, Najeriya ta samu sama da sama da dala miliyan 250 kudin shiga ta hanyar fitar da kashu zuwa kasar waje”.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, a shekarar 2022, Najeriya ta samu sama da sama da dala miliyan 250 kudin shiga ta hanyar fitar da kashu…
View More FG: “A shekarar 2022, Najeriya ta samu sama da sama da dala miliyan 250 kudin shiga ta hanyar fitar da kashu zuwa kasar waje”.Akwai yiyuwar daga Gobe Litinin A dakatar da raba man fetur a sassan Najeriya ciki harda jihar Kano .
Wannan na zuwa ne sakamakon Boren da kungiyar masu sayar da man fetur masu zaman kansu na IPMAN ta kasa tayi na cewa muddin gwamnatin…
View More Akwai yiyuwar daga Gobe Litinin A dakatar da raba man fetur a sassan Najeriya ciki harda jihar Kano .Buhari ya ce zai ci gaba da yi wa Tinubu yakin neman zabe duk da zagon kasa da akeyi masa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce zai ci gaba da yi wa ɗan takarar jam’iyyarsu ta APC Bola Ahmed Tinubu yakin neman zabe duk da…
View More Buhari ya ce zai ci gaba da yi wa Tinubu yakin neman zabe duk da zagon kasa da akeyi masa.Hukumar lafiya ta duniya: “An samu matukar raguwar cutar mashaƙo, amma kuma cutar ta sake karuwa a baya-bayan”.
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce an samu matukar raguwar cutar mashaƙo, amma kuma cutar ta sake karuwa a baya-bayan nan. Cutar ta fi…
View More Hukumar lafiya ta duniya: “An samu matukar raguwar cutar mashaƙo, amma kuma cutar ta sake karuwa a baya-bayan”.Ganduje ya zargi Emefiele da kawo tsarin sauya fasalin takardun naira saboda rashin cimma muradinsa na samun takarar Shugaban kasa.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Jihar Kano ya zargi Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele da kawo tsarin sauya fasalin takardun naira saboda rashin…
View More Ganduje ya zargi Emefiele da kawo tsarin sauya fasalin takardun naira saboda rashin cimma muradinsa na samun takarar Shugaban kasa.Gwamnan CBN Godwin Emefiele, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su nuna fahimta tare da cewa takardun da aka sake fasalin za su rika yawo kuma za a iya samun su.
Emefiele ya yi wannan roko ne a wani taron manema labarai a Legas na musamman kan sabbin kudaden musamman ganin yadda aka sami barkewar tarzoma…
View More Gwamnan CBN Godwin Emefiele, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su nuna fahimta tare da cewa takardun da aka sake fasalin za su rika yawo kuma za a iya samun su.Hukumar ICPC, ta kama wasu jami’an banki saboda zargin ɓoye sababbin takardun naira.
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa Mai Zaman Kanta (ICPC), ta kama jami’an bankunan kasuwanci a Abuja da Jihar Osun bisa zargin boye sabbin…
View More Hukumar ICPC, ta kama wasu jami’an banki saboda zargin ɓoye sababbin takardun naira.Kano: An ba da belin Alkalan da ake zargi kan bacewar N500m na marayu
Kotun Majistare da ke zamanta a unguwar Gyadi-gyadi a Jihar Kano ta ba da belin alkalan nan da kuma ma’aikatan kotun Musulinci da ake tuhuma…
View More Kano: An ba da belin Alkalan da ake zargi kan bacewar N500m na marayuCBN Ya Bada Sabon Umarni Ga Bankuna Akan Sabbin takardun Naira
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya umurci bankunan ajiya da su fara biyan kudaden da aka sauya wa fasali ta kan kanta, kuma ya bayyana Naira…
View More CBN Ya Bada Sabon Umarni Ga Bankuna Akan Sabbin takardun Naira