Skip to content
Thursday, January 21, 2021
  • info@rahmatv.com
  • facebook
  • twitter
  • googleplus
  • pinterest
  • instagram
  • linkedin
RAHMA MEDIA GROUP

RAHMA MEDIA GROUP

RAHMA RADIO AND TV
RAHMA MEDIA GROUP
  • Home
  • About Us
  • Politics
  • Health
  • News
  • Programs
    • Education
    • Agriculture
    • Culture
    • Entertainment
    • Fashion
    • History and Archieve
    • Science and Technology
  • Sports
  • Rahma Radio
    • Labarai
    • Aiki da Lura
    • Daga Karkara
    • Harshen Ka Alkalin Ka
    • Ku Karkade Kunne
    • Maza Gumbar Dutse
    • Mu Koma Hanya
    • Rayuwar Dan Adam
    • Soron Yakumbo
    • Zaman ‘Yan Marina
  • Management Team
  • Contact Us

Category: Labarai

Labarai

Yan 16 da za su buga zagaye na biyu a Champions League

admin December 10, 2020 No Comments

An samu kungiyoyi 16 da za su buga zagaye na biyu a gasar cin kofin Zakarun Turai ta Champions League ta bana. Wadanda suka ja…

View More Yan 16 da za su buga zagaye na biyu a Champions League
Labarai

Sama da mutum dubu uku korona ta kashe a rana guda a Amurka

admin December 10, 2020 No Comments

Sama da mutum dubu 3 sun mutu sakamakon annobar korona a cikin sa’o’i 24 da suka gabata a Amurka – adadi mafi yawa da aka…

View More Sama da mutum dubu uku korona ta kashe a rana guda a Amurka
Labarai

Covid-19: El-Rufai ya yi barazanar sake saka dokar kulle a Kaduna

admin December 10, 2020 No Comments

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya yi barazanar sake saka dokar kulle a jihar sakamakon ƙaruwar annobar korona. A wata tattaunawa da manema labarai…

View More Covid-19: El-Rufai ya yi barazanar sake saka dokar kulle a Kaduna
Labarai

Maina ya yanke jiki ya faɗi a kotu

admin December 10, 2020 No Comments

Tsohon shugaban kwamitin yi wa tsarin fansho na Najeriya garambawul, Abdulrasheed Maina ya yanke jiki ya faɗi a kotu a yayin da ake sauraren ƙara…

View More Maina ya yanke jiki ya faɗi a kotu
Breaking News Labarai

Zaben Kananan Hukumomi: Rikici Ya Barke A Jam’iyyar APC Reshen Kano

admin December 4, 2020 No Comments

Wata kungiyar mambobin jam’iyyar APC a jihar Kano karkashin jagorancin Hussaini Isa Mairiga sun yi kira ga Babban Ofishin jam’iyyar na kasa da ya kafa…

View More Zaben Kananan Hukumomi: Rikici Ya Barke A Jam’iyyar APC Reshen Kano
Labarai

Mutum 11 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Kano

admin December 4, 2020 No Comments

Wani mummunan hatsarin mota a garin Kwanar Garko na karamar hukumar Garko ta jihar Kano ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 11. Lamarin, wanda ya faru…

View More Mutum 11 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Kano
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1, Sun Yi Garkuwa Da 5 A Neja

admin December 4, 2020 No Comments

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe mutum guda tare da yin garkuwa da wasu mutanen biyar a garin…

View More ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1, Sun Yi Garkuwa Da 5 A Neja
Labarai

Biden zai buƙaci Amurkawa su sanya takunkumi tsawon kwana 100

admin December 4, 2020 No Comments

Zabaɓɓen shugaban Amurka mai jran gado Joe Biden, ya bayyana cewar zai buƙaci Amurkawa su sanya takunkumi a kwanaki dari na farkon gwamnatinsa don hana…

View More Biden zai buƙaci Amurkawa su sanya takunkumi tsawon kwana 100
Labarai

Yan sandan da ya dace su yaki ‘yan bindiga ne ke rike jakar matan manya,

admin December 1, 2020 No Comments

Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana damuwarsa a kan rashin tsaron da ke addabar jiharsa – A cewarsa, ‘yan sandan da yakamata a ce…

View More Yan sandan da ya dace su yaki ‘yan bindiga ne ke rike jakar matan manya,
Labarai

Alkaluman wadanda suka rasu a Zabarmari sun karu zuwa 78.

admin December 1, 2020 No Comments

Tawagar hadin gwuiwa ta sojoji da fararenhula sun sake gano karin akalla gawarwaki 35da suka fara kumbura a yankin Zabarmari dake karamar hukumar Jere a…

View More Alkaluman wadanda suka rasu a Zabarmari sun karu zuwa 78.

Posts navigation

Page 1 Page 2 Page 3 Next page

Recent Posts

  • Biden Lifts Travel Ban On Nigeria, Sudan, Tanzania, Others
  • Blasphemy: Tight Security As Appeal Court Set To Rule On 2 Blasphemy Cases In Kano
  • Akeredolu’s Quit Order To Herdsmen Inflammatory – Presidency
  • 12.3m Subscribers Await SIM Linkage With NIN
  • Wife Kills 17-Year-Old Girl For Accepting Husband’s Proposal

Recent Comments

    Categories

    • Agriculture
    • Breaking News
    • Culture
    • Entertainment
    • Front Page
    • Health
    • Labarai
    • News
    • Politics
    • Programs
    • Rahma Radio
    • Sports
    • Uncategorized

    Recent Posts

    • Biden Lifts Travel Ban On Nigeria, Sudan, Tanzania, Others
    • Blasphemy: Tight Security As Appeal Court Set To Rule On 2 Blasphemy Cases In Kano
    • Akeredolu’s Quit Order To Herdsmen Inflammatory – Presidency
    • 12.3m Subscribers Await SIM Linkage With NIN
    • Wife Kills 17-Year-Old Girl For Accepting Husband’s Proposal
    • Duk da dokar tilasta zaman gida, baƙi 2,500 sun fice daga Najeriya (502)
    • FG ta fadi ranar da ‘yan N-Power za su fara samun alat (221)
    • Coronavirus ta sake kashe wasu mutane hudu a Saudiyya (125)
    • Za mu gurfanar da mayakan Boko Haram-Chadi (125)
    • Coronavirus ta kara wujijjiga kasuwannin hannayen jari (123)

    Our Address

    • RAHMA MEDIA GROUP, Plot 125/127 Rahma Radio Rd, Trade Fair Complex, Behind Bank of the North, 700001, Kano
    • +234 806 071 9363
    • +234 806 071 9363
    • info@rahmatv.com
    • Rahma Media Group

    Archives

    • January 2021
    • December 2020
    • November 2020
    • April 2020
    • facebook
    • twitter
    • googleplus
    • pinterest
    • instagram
    • linkedin
    RAHMA MEDIA GROUP | | | © Copyright All right reserved