An samu kungiyoyi 16 da za su buga zagaye na biyu a gasar cin kofin Zakarun Turai ta Champions League ta bana. Wadanda suka ja…
View More Yan 16 da za su buga zagaye na biyu a Champions LeagueCategory: Labarai
Sama da mutum dubu uku korona ta kashe a rana guda a Amurka
Sama da mutum dubu 3 sun mutu sakamakon annobar korona a cikin sa’o’i 24 da suka gabata a Amurka – adadi mafi yawa da aka…
View More Sama da mutum dubu uku korona ta kashe a rana guda a AmurkaCovid-19: El-Rufai ya yi barazanar sake saka dokar kulle a Kaduna
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya yi barazanar sake saka dokar kulle a jihar sakamakon ƙaruwar annobar korona. A wata tattaunawa da manema labarai…
View More Covid-19: El-Rufai ya yi barazanar sake saka dokar kulle a KadunaMaina ya yanke jiki ya faɗi a kotu
Tsohon shugaban kwamitin yi wa tsarin fansho na Najeriya garambawul, Abdulrasheed Maina ya yanke jiki ya faɗi a kotu a yayin da ake sauraren ƙara…
View More Maina ya yanke jiki ya faɗi a kotuZaben Kananan Hukumomi: Rikici Ya Barke A Jam’iyyar APC Reshen Kano
Wata kungiyar mambobin jam’iyyar APC a jihar Kano karkashin jagorancin Hussaini Isa Mairiga sun yi kira ga Babban Ofishin jam’iyyar na kasa da ya kafa…
View More Zaben Kananan Hukumomi: Rikici Ya Barke A Jam’iyyar APC Reshen KanoMutum 11 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Kano
Wani mummunan hatsarin mota a garin Kwanar Garko na karamar hukumar Garko ta jihar Kano ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 11. Lamarin, wanda ya faru…
View More Mutum 11 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Kano‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1, Sun Yi Garkuwa Da 5 A Neja
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe mutum guda tare da yin garkuwa da wasu mutanen biyar a garin…
View More ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1, Sun Yi Garkuwa Da 5 A NejaBiden zai buƙaci Amurkawa su sanya takunkumi tsawon kwana 100
Zabaɓɓen shugaban Amurka mai jran gado Joe Biden, ya bayyana cewar zai buƙaci Amurkawa su sanya takunkumi a kwanaki dari na farkon gwamnatinsa don hana…
View More Biden zai buƙaci Amurkawa su sanya takunkumi tsawon kwana 100Yan sandan da ya dace su yaki ‘yan bindiga ne ke rike jakar matan manya,
Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana damuwarsa a kan rashin tsaron da ke addabar jiharsa – A cewarsa, ‘yan sandan da yakamata a ce…
View More Yan sandan da ya dace su yaki ‘yan bindiga ne ke rike jakar matan manya,Alkaluman wadanda suka rasu a Zabarmari sun karu zuwa 78.
Tawagar hadin gwuiwa ta sojoji da fararenhula sun sake gano karin akalla gawarwaki 35da suka fara kumbura a yankin Zabarmari dake karamar hukumar Jere a…
View More Alkaluman wadanda suka rasu a Zabarmari sun karu zuwa 78.