Kungiyar Likitoci masu neman kwarewa ta Kasa ta fitar da sanarwar fitar tsarin sauya ma’aikatan asibiti, da kuma biyan kudin horon lafiya na shekarar 2023…
View More Likitoci masu neman kwarewa sun bayyana sharuɗan dakatar da yajin aikinsuCategory: Kiwon Lafiya
Gwamnatin Kano ta bayyana aniyarta na kawar da cutar polio a jihar
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana aniyarta na kawar da cutar polio a jihar sakamakon rahotanni dake tabbatar da sake bullar cutar a wasu daga Cikin…
View More Gwamnatin Kano ta bayyana aniyarta na kawar da cutar polio a jiharYajin aikin da kungiyar likitoci ya saka harkokin kiwon lafiya a fadin kasar cikin halin ha’ula’i.
Yajin aikin da kungiyar likitocin Najeriya NARD ta fara a ranar Laraba ya saka harkokin kiwon lafiya a cibiyoyin jama’a a fadin kasar cikin halin…
View More Yajin aikin da kungiyar likitoci ya saka harkokin kiwon lafiya a fadin kasar cikin halin ha’ula’i.Gwamnati ta tabbatar da ɓullar cutar anthrax a kasar a hukumance.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da ɓullar cutar anthrax a kasar a hukumance. Wata sanarwa da ma’aikatar noma da raya karkara ta ce an kai rahoton…
View More Gwamnati ta tabbatar da ɓullar cutar anthrax a kasar a hukumance.MDCAN ta bukaci Tinubu, daya tunkari kalubalen da ake fuskanta a fannin kiwon lafiya da zarar yahau mulki
Kungiyar kwararrun likitoci masu kula da lafiyar hakori ta Najeriya (MDCAN) ta bukaci zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da ya tunkari kalubalen da ake…
View More MDCAN ta bukaci Tinubu, daya tunkari kalubalen da ake fuskanta a fannin kiwon lafiya da zarar yahau mulkiGwamnatin tarayya ta amince a fara amfani da allurar riga-kafin zazzabin Maleriya
Gwamnatin tarayya ta amince a fara amfani da allurar riga-kafin zazzabin Maleriya wanda Jami’ar Oxford da ke Birtaniya ta samar. Hukumar Kula da Ingancin Abinci…
View More Gwamnatin tarayya ta amince a fara amfani da allurar riga-kafin zazzabin MaleriyaNACA ta gargadi matasa da su gu ji sharholiyar da za ta iya kai su ga hadarin kamuwa da cutar mai karya garkuwar jiki
Hukumar yaki da cuta mai karya garkuwar jiki(NACA) ta Najeriya ta gargadi matasa da su gu jisharholiyar da za ta iya kai su ga hadarin…
View More NACA ta gargadi matasa da su gu ji sharholiyar da za ta iya kai su ga hadarin kamuwa da cutar mai karya garkuwar jiki“Fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanƙarau da ta ɓulla bana a Jigawa
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanƙarau da ta ɓulla bana a jihar. Jihar Jigawa…
View More “Fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanƙarau da ta ɓulla bana a JigawaHukumar lafiya ta duniya: “An samu matukar raguwar cutar mashaƙo, amma kuma cutar ta sake karuwa a baya-bayan”.
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce an samu matukar raguwar cutar mashaƙo, amma kuma cutar ta sake karuwa a baya-bayan nan. Cutar ta fi…
View More Hukumar lafiya ta duniya: “An samu matukar raguwar cutar mashaƙo, amma kuma cutar ta sake karuwa a baya-bayan”.Edo ta tabbatar da bullar cutar zazzabin Lassa guda 115.
Adadin wadanda suka mutu sakamakon cutar zazzabin Lassa a jihar Edo ya kai 13, yayin da wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar sun kai…
View More Edo ta tabbatar da bullar cutar zazzabin Lassa guda 115.