Wani rahoton zaman lafiya na duniya da kungiyar Global Peace kan fitar duk shekara ya nuna yadda Najeriya ta koma matsayin na 143 a tsakkiyar…
View More “Najeriya ta koma matsayin na 143 a tsakkiyar wannan shekarar daga matsayi na 146 a matakin zaman lafiya na duniya cikin kasashe 163” – Rahoton zaman lafiya na duniya daga kungiyar Global Peace.Category: Kiwon Lafiya
Gwamnatin Jihar Filato ta ce an samu wasu mutum biyu da suka kamu da cutar kyandar Biri a Kananan Hukumomin Shendam da Bassa da ke Jihar.
Kwamishinan Lafiya na Jihar, Dokta Nimkong Lar, ne ya tabbatar da hakan a ganawarsa da manema labarai a Jos, babban birnin jihar. Ya kuma ce…
View More Gwamnatin Jihar Filato ta ce an samu wasu mutum biyu da suka kamu da cutar kyandar Biri a Kananan Hukumomin Shendam da Bassa da ke Jihar.Gwamnatin tarayya ta haramta sayar da naman daji a matsayin matakin kariya domin daƙile yaɗuwar cutar ƙyandar biri.
Wannan na zuwa ne kwanaki bayan cibiyar daƙile cututtuka masu yaɗuwa ta ce mutum shida sun kamu da ƙyandar biri a Najeriya a watan Mayu,…
View More Gwamnatin tarayya ta haramta sayar da naman daji a matsayin matakin kariya domin daƙile yaɗuwar cutar ƙyandar biri.Hukumar Kiyaye Haddura ta Kasa (FRSC) ta ja hankalin ’yan Najeriya kan alfanun hawa keke musamman a bangaren lafiyar jiki.
Kwamandan hukumar na Jihar Kogi, Stephen Dawulung, ne ya yi jan hankalin, ta bakin Jami’in Ilimantarwar Hukumar, Ayodeji Oluwadunsin. Sanarwa dai an fitar da ita…
View More Hukumar Kiyaye Haddura ta Kasa (FRSC) ta ja hankalin ’yan Najeriya kan alfanun hawa keke musamman a bangaren lafiyar jiki.Shan Taba Sigari na yin sadaniyar rasa rayukan ‘yan Najeriya dubu 29 a kowacce shekarar.
Yayin da a yau ake gudanar da bukukuwan yaki da busa taba sigari ra duniya, wata kungiyar kula da lafiya a Najeriya ta ce, akalla mutane dubu…
View More Shan Taba Sigari na yin sadaniyar rasa rayukan ‘yan Najeriya dubu 29 a kowacce shekarar.