Kungiyar kwararrun likitoci masu kula da lafiyar hakori ta Najeriya (MDCAN) ta bukaci zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da ya tunkari kalubalen da ake…
View More MDCAN ta bukaci Tinubu, daya tunkari kalubalen da ake fuskanta a fannin kiwon lafiya da zarar yahau mulkiCategory: Kiwon Lafiya
Gwamnatin tarayya ta amince a fara amfani da allurar riga-kafin zazzabin Maleriya
Gwamnatin tarayya ta amince a fara amfani da allurar riga-kafin zazzabin Maleriya wanda Jamiāar Oxford da ke Birtaniya ta samar. Hukumar Kula da Ingancin Abinci…
View More Gwamnatin tarayya ta amince a fara amfani da allurar riga-kafin zazzabin MaleriyaNACA ta gargadi matasa da su gu ji sharholiyar da za ta iya kai su ga hadarin kamuwa da cutar mai karya garkuwar jiki
Hukumar yaki da cuta mai karya garkuwar jiki(NACA) ta Najeriya ta gargadi matasa da su gu jisharholiyar da za ta iya kai su ga hadarin…
View More NACA ta gargadi matasa da su gu ji sharholiyar da za ta iya kai su ga hadarin kamuwa da cutar mai karya garkuwar jiki“Fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanĘarau da ta Éulla bana a Jigawa
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanĘarau da ta Éulla bana a jihar. Jihar Jigawa…
View More “Fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanĘarau da ta Éulla bana a JigawaHukumar lafiya ta duniya: “An samu matukar raguwar cutar mashaĘo, amma kuma cutar ta sake karuwa a baya-bayan”.
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce an samu matukar raguwar cutar mashaĘo, amma kuma cutar ta sake karuwa a baya-bayan nan. Cutar ta fi…
View More Hukumar lafiya ta duniya: “An samu matukar raguwar cutar mashaĘo, amma kuma cutar ta sake karuwa a baya-bayan”.Edo ta tabbatar da bullar cutar zazzabin Lassa guda 115.
Adadin wadanda suka mutu sakamakon cutar zazzabin Lassa a jihar Edo ya kai 13, yayin da wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar sun kai…
View More Edo ta tabbatar da bullar cutar zazzabin Lassa guda 115.Majalisar dokokin Kano ta gabatar da kudiri dake neman samar da kulawa da lafiyar mata da kananan yara a kyauta
Majalisar dokokin Kano ta gabatar da kudiri dake neman yin doka da zata rinka kulawa da mata masu ciki da kananan yara kyauta Jaridar Rahma…
View More Majalisar dokokin Kano ta gabatar da kudiri dake neman samar da kulawa da lafiyar mata da kananan yara a kyauta“Babu wata damuwa game da ficewar da likitocin kasar nan ke yi” – Osagie Ehanire
Ministan Lafiya na tarayya, Dokta Osagie Ehanire yace babu wata damuwa game da ficewar da likitocin kasar nan ke yi zuwa wasu kasashen ketare don…
View More “Babu wata damuwa game da ficewar da likitocin kasar nan ke yi” – Osagie EhanireMa’aikatan AKTH Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki
Rikici ya kunno kai a asibitin koyarwa na Aminu Kano da ke Kano, yayin da maāaikatan lafiya a karkashin kungiyar hadin gwiwa ta bangaren lafiya…
View More Ma’aikatan AKTH Sun Yi Barazanar Shiga Yajin AikiHukumar NCDC ta ce mutane 170 ne suka rasu daga farkon 2022 zuwa yanzu sakamakon zazzabin Lassa.
Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta kasa (NCDC), ta ce mutane 170 ne suka rasu daga farkon shekarar nan zuwa yanzu sakamakon zazzabin Lassa.…
View More Hukumar NCDC ta ce mutane 170 ne suka rasu daga farkon 2022 zuwa yanzu sakamakon zazzabin Lassa.