An shiga tashin hankali a karamar hukumar Ojo da ke jihar Legas kan yunkurin da ‘yan sanda ke yi na tilasta dokar gwamnatin jihar ta…
View More Rikici ya barke tsakanin ‘yan acaba da ‘yan sanda a jihar LegasCategory: Front Page
NERC: “ba zamu kara farashin wutan lantarki ba”.
Hukumar lura da wutan lantarkin Najeriya NERC ta yi fashin baki kan zaman sake duba harkar wuta da ta jagoranta, inda tace hakan ba ya…
View More NERC: “ba zamu kara farashin wutan lantarki ba”.“A shirya wa Sokewar zirga-zirgar Jiragen Sama” – Ma’aikatan Jiragen Sama ga ‘Yan Najeriya
Kakakin kungiyar, Obiora Okonkwo, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, ya ce karancin man fetur na shafar harkokin sufurin jiragen sama cikin…
View More “A shirya wa Sokewar zirga-zirgar Jiragen Sama” – Ma’aikatan Jiragen Sama ga ‘Yan NajeriyaASUU Strike Continues As Aso Rock Meeting Ends In Deadlock
The Academic Staff Union of Universities (ASUU) has turned down the president’s request to end its on-going strike. During a meeting called by the Chief…
View More ASUU Strike Continues As Aso Rock Meeting Ends In Deadlock2023: “Zan ci gaba da rokon Allah ka samu nasara” – Sheikh Ɗahiru Bauchi ga Osinbajo.
Malamin addinin musuluncin , Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi, ranar Laraba ya ce ya jima yana rokon Allah ya ba mataimakin shugaban ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo,…
View More 2023: “Zan ci gaba da rokon Allah ka samu nasara” – Sheikh Ɗahiru Bauchi ga Osinbajo.2023: Gwamnonin PDP sun shirya ganawar gaggawa gabanin zaben fidda gwani
Gwamnonin jam’iyyar PDP sun shirya yin wani taro a wani zama na hadin gwiwa a Abuja gabanin babban taron kwamitin zartarwa na jam’iyyar na kasa…
View More 2023: Gwamnonin PDP sun shirya ganawar gaggawa gabanin zaben fidda gwaniSama da tubabbun ‘yan ta’adda 51,000 da iyalansu ke hannunmu, Rundunar sojin Najeriya – Kwamandan rundunar operation Hadin Kai, Manjo Janar Chris Musa
Manjo Janar Chris Musa ya bayyana yadda mazauna yankin suka dinga taimakon sojoji, musamman yadda suka samu bayanan sirri duk da cewa akwai bangaren da…
View More Sama da tubabbun ‘yan ta’adda 51,000 da iyalansu ke hannunmu, Rundunar sojin Najeriya – Kwamandan rundunar operation Hadin Kai, Manjo Janar Chris Musa“Ban aike kowa ya siya fom din takara da suna na ba” – Dr Goodluck Ebele Jonathan yayin da yayi watsi da fom din takarar shugaban kasa da kungiyar fulani ta siya masa.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya yi watsi da fom ɗin takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progresives Congress, APC, da wata kungiyar magoya…
View More “Ban aike kowa ya siya fom din takara da suna na ba” – Dr Goodluck Ebele Jonathan yayin da yayi watsi da fom din takarar shugaban kasa da kungiyar fulani ta siya masa.Rikicin APC a Kano: Ganduje ya shawo kan daraktan kamfen din Tinubu, a yi sulhu bayan ficewar sa daga jam’iyyar APC.
A jiya ne daraktan kamfen din takarar shugaban kasa na Bola Ahmed Asiwaju Tinubu, Abdulmumini Jibrin Kofa ya amince da shirin sulhu da gwamna Abdullahi…
View More Rikicin APC a Kano: Ganduje ya shawo kan daraktan kamfen din Tinubu, a yi sulhu bayan ficewar sa daga jam’iyyar APC.An gurfanar da faston da ya nemi mabiyansa su biya N310,000 kudin shiga aljannah.
Wata kotu a jihar Ekiti ta bayar da belin wani malamin addini da ya so damfarar mabiyansa, Fasto Noah Abraham Adelegan. Wata kotun majistare ta…
View More An gurfanar da faston da ya nemi mabiyansa su biya N310,000 kudin shiga aljannah.