Hukumar Kula da aikin Hajji ta Kasa NAHCON, ta bukaci hukumomin jindadin alhazan Jihohi da su biya kashi 40 cikin dari na kudin kujerun aikin…
View More HAJJIN 2023: NAHCON ta ware kashi 40 cikin 100 na kujerun jihohi ga maniyyata masu biya tsarin adashin gata.Category: Addini
Shugaba Buhari: Ku Yi Koyi Da Kyawawan Dabi’un Annabi Muhammad.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su hada kai da gwamnati a kokarin da ake yi na kawar da matsalar…
View More Shugaba Buhari: Ku Yi Koyi Da Kyawawan Dabi’un Annabi Muhammad.Malamin musulunci, Sheikh Umar Maigona, ya rasu a kasar Saudiyya bayan kammala aikin Hajji.
Allah ya yiwa shahararren malamin musulunci kuma mamba na hukumar jin dadin alhazai na jihar Gombe, Sheikh Abdulrahman Umar Maigona, rasuwa. Shahararren malamin musulunci kuma…
View More Malamin musulunci, Sheikh Umar Maigona, ya rasu a kasar Saudiyya bayan kammala aikin Hajji.Wasu Alhazan Najeriya sun yi zargin cewa an nuna musu bambanci a zaman da aka yi na Muzdalifa a lokacin aikin Hajjin bana a Saudiyya.
Mahajjatan sun ce a duk lokacin da suka koma tantunan kwanansu daga wurin jifan shaidan (Jamrah) ba sa samun abincin da ya kamata. Alhazan su…
View More Wasu Alhazan Najeriya sun yi zargin cewa an nuna musu bambanci a zaman da aka yi na Muzdalifa a lokacin aikin Hajjin bana a Saudiyya.Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta nemi afuwar maniyyata 1,809.
Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta nemi afuwar maniyyata 1,809 da suka kasa gudanar da aikin hajjin da ake yi a halin yanzu da kuma…
View More Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta nemi afuwar maniyyata 1,809.Mahajjata ‘Yan Najeriya Sama da 3,600 ba su samu tafiya ba.
Wannan dai shi ne babban aikin hajjin na farko da ke gudana tun bayan dambarwar da annobar cutar korona ta haifar a farkon shekarar 2020.…
View More Mahajjata ‘Yan Najeriya Sama da 3,600 ba su samu tafiya ba.Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta kasa (GACA) a kasar Saudiyya ta tsawaita wa’adin saukar masu jigilar alhazan Najeriya.
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta kasa (GACA) a kasar Saudiyya ta tsawaita wa’adin sauka daga ranar 4 ga watan Yuli zuwa 6 ga…
View More Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta kasa (GACA) a kasar Saudiyya ta tsawaita wa’adin saukar masu jigilar alhazan Najeriya.Kungiyar Kare Hakkin Musulmi Ta Kasa MURIC Ta Bukaci NECO Ta Daga Jarabawar Daga Ranar Sallah.
Kungiyar kare hakkin musulmi (MURIC) ta kasa ta bukaci hukumar shirya jarabawar kammala sakandire ta kasa NECO da ta daga ranar jarrabawar daga ranar Asabar…
View More Kungiyar Kare Hakkin Musulmi Ta Kasa MURIC Ta Bukaci NECO Ta Daga Jarabawar Daga Ranar Sallah.Mutum biyu daga cikin maniyyata aikin Hajji sun rasu kafin tashin Jirginsu.
Mahajjata biyu daga yankin ƙaramar hukumar Igabi a jihar Kaduna, Yakubu Abdulsamad da Haruna Suleiman sun rasa rayuwarsu kafin zuwan ranar tashinsu. Rahotanni na nunu…
View More Mutum biyu daga cikin maniyyata aikin Hajji sun rasu kafin tashin Jirginsu.Yau Lahadi Jihar Sokoto za ta fara kwasar alhazanta zuwa kasa Mai tsarki .
Babban sakataren hukumar kula da jin dadin alhazai a jihar, Shehu Muhammad Dange, shi ya bayyana haka yayin zantawa da manema labarai. Shehu Muhammad ya…
View More Yau Lahadi Jihar Sokoto za ta fara kwasar alhazanta zuwa kasa Mai tsarki .