Shugabar hukumar zartaswar tashoshin rahama radio da talabijin Haj Binta Abdullahi Sarki Mukhtar ta bukaci alummar musulmi dasu kasance masu maida al’amuransu ga Allah S.W.T…
View More Hajiya Binta Sarki Mukhtar ta bukaci alummar musulmi dasu kasance masu maida al’amuransu ga Allah S.W.TBlog
A yau ne Rahma Redio ta Kano ta cika shekaru 12 da fara gabatar da shirye shirye
A yau ne tashar Rahma Radio ta Kano ta cika shekaru goma sha biyu da fara gabatar da shirye shirye a matsayin kafar yada labarai…
View More A yau ne Rahma Redio ta Kano ta cika shekaru 12 da fara gabatar da shirye shiryeNLC meets govs over fuel subsidy palliatives
Weeks after the removal of fuel subsidy by President Bola Tinubu, some state chapters of the Nigeria Labour Congress have commenced moves to negotiate with…
View More NLC meets govs over fuel subsidy palliativesBarau I. Jibrin, ya zama mataimakin shugaban majalisar dattawa
Zababben Sanatan Kano ta Arewa, Barau I. Jibrin, ya zama mataimakin shugaban majalisar dattawa ta 10 a safiyar yau Talata. Nasarar Barau ta biyo bayan…
View More Barau I. Jibrin, ya zama mataimakin shugaban majalisar dattawaAn rantsar Godswill Akpabio a matsayin Shugaban Majalisar Dattawa
An rantsar da zababben Sanata mai wakiltar Akwa Ibom ta Kudu-maso-Yamma, Godswill Akpabio a matsayin Shugaban Majalisar Dattawa na 10 da safiyar Talata. Tsohon Gwamnan…
View More An rantsar Godswill Akpabio a matsayin Shugaban Majalisar DattawaBabu shiri na sanya sabbin haraji a bangaren sufurin jiragen sama – FG
Gwamnatin tarayya ta ce babu wani shiri na kara haraji a harkar sufurin jiragen sama a Najeriya. Sai dai ministan ya ba da tabbacin cewa…
View More Babu shiri na sanya sabbin haraji a bangaren sufurin jiragen sama – FGTinubu ya bukaci al’umma da su yi wa kasar addu’o’i
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci al’umma da su yi wa kasar addu’o’i yayin da musulman duniya ke murnar zagayowar ranar haihuwar annabi Muhammad…
View More Tinubu ya bukaci al’umma da su yi wa kasar addu’o’iYau Laraba ne Al’ummar Musulmin duniya ke gudanar da bukukuwan ranar Maulidin Nabiyy
Yau Laraba ne Al’ummar Musulmin duniya ke gudanar da bukukuwan ranar Maulidin Nabiyy, ko kuma tunawa da ranar haihuwar Annabi Muhammad (SAW) kamar yadda aka…
View More Yau Laraba ne Al’ummar Musulmin duniya ke gudanar da bukukuwan ranar Maulidin NabiyyWike, ya taya daukacin mazauna babban birnin tarayya murnar bikin Mauludi,
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Barista Nyesome Wike, ya taya daukacin mazauna babban birnin tarayya murnar bikin Mauludi, inda ya bukace su da su bi…
View More Wike, ya taya daukacin mazauna babban birnin tarayya murnar bikin Mauludi,“Tsarin samar da kudade ne ke haddasa hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya”. – Sabon gwamnan CBN
Sabon gwamnan babban bankin kasa CBN, Olayemi Cardoso, ya bayyana cewa tsarin samar da kudade ne ke haddasa hauhawar farashin kayayyaki a Nijeriya. Sabon gwamnan…
View More “Tsarin samar da kudade ne ke haddasa hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya”. – Sabon gwamnan CBNMajalisar dattawa ta yi kira da a gaggauta ceto daliban Gusau da wasu ‘yan bindiga suka sace.
Majalisar dattawa ta yi kira da a gaggauta ceto daliban jami’ar tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara da wasu ‘yan bindiga da har yanzu…
View More Majalisar dattawa ta yi kira da a gaggauta ceto daliban Gusau da wasu ‘yan bindiga suka sace.Wike ya dakatar da izinin mallakar filaye da dama da aka baiwa mutane a baya a sassan birnin.
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyensom Wike ya dakatar da izinin mallakar filaye da dama da aka baiwa mutane a baya a sassan Abuja. Nyensom Wike…
View More Wike ya dakatar da izinin mallakar filaye da dama da aka baiwa mutane a baya a sassan birnin.Wani sashe na ginin kotun kolin kasar nan ya kama da wuta a safiyar yau Litinin
Wani sashe na ginin kotun kolin kasar nan ya kama da wuta a safiyar yau Litinin, duk da cewa ba a sami asarar rai ba.…
View More Wani sashe na ginin kotun kolin kasar nan ya kama da wuta a safiyar yau LitininMinistan wutar lantarki ya lashi takobin samar da wutar lantarki mai karfin megawat 20,000 nan shekaru 3 masu zuwa.
Ministan wutar lantarki Adebayo Adelabu, ya lashi takobin samar da wutar lantarki mai karfin megawat 20,000 nan shekaru uku masu zuwa. Adebayo ya bayyana hakan…
View More Ministan wutar lantarki ya lashi takobin samar da wutar lantarki mai karfin megawat 20,000 nan shekaru 3 masu zuwa.Wutar lantarkin Najeriya ta sake ɗaukewa gaba ɗaya inda ta ragu daga megawat 3,594.60 zuwa megawat 42.7.
Wutar lantarkin Najeriya ta sake ɗaukewa gaba ɗaya, bayan ta ragu daga megawat 3,594.60 zuwa megawat 42.7. Injinan da suke Jihar Delta da ke samar…
View More Wutar lantarkin Najeriya ta sake ɗaukewa gaba ɗaya inda ta ragu daga megawat 3,594.60 zuwa megawat 42.7.