Yan ta’addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna sun yi barazanar fara kashe wadanda suka kwashe idan gwamnatin tarayya bata saki yaransy dake hannunta…
View More Ku saki ‘yayanmu 8 dake hannunku a Yola sai mu saki fasinjojin jirgin kasan Kaduna/AbujaBlog
Dan Shugaban Kungiyar Dattawan Arewa (NEF) Sadiq Ango Abdullahi, ya lashe zaben fid da gwanin dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Sabon Gari a Jihar Kaduna
Farfesa Ango, wanda kuma shi ne Shugaban Kungiyar Dattawan Arewa (NEF) ya bayyana hakan, lokacin da yake tsokaci kan nasarar da dan nasa, Sadiq Ango…
View More Dan Shugaban Kungiyar Dattawan Arewa (NEF) Sadiq Ango Abdullahi, ya lashe zaben fid da gwanin dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Sabon Gari a Jihar KadunaAn jibge jami’an tsaro masu yawa a wasu muhimman wurare a cikin birnin Kano sakamakon zuwan shugaban kasa Muhammadu Buhari jihar.
Shugaban kasar dai zai kaddamar da taron makon sojojin saman Najeriya ne a nan Kano. Rahotanni sun bayyana cewa an girke jami’an tsaro a kan…
View More An jibge jami’an tsaro masu yawa a wasu muhimman wurare a cikin birnin Kano sakamakon zuwan shugaban kasa Muhammadu Buhari jihar.Rundunar haɗin gwiwa ta sojoji mai yaƙi da Boko Haram a yankin Tafkin Chadi ta ce ta tarwatsa sansanin ƙungiyar 10 a arewa maso gabashin Najeriya.
Dakarun rundunar da suka ƙunshi sojojin Nijar da na Najeriya, da kuma dakarun rundunar Operation Hadin Kai ta Najeriya, sun fara aikin ne tun a…
View More Rundunar haɗin gwiwa ta sojoji mai yaƙi da Boko Haram a yankin Tafkin Chadi ta ce ta tarwatsa sansanin ƙungiyar 10 a arewa maso gabashin Najeriya.Kasar Rasha ta ce ta haramtawa wasu Amurkawa 963 shiga kasarta ciki har da shugaban Amurka Joe Biden.
Kasar Rasha ta ce ta haramtawa wasu Amurkawa 963 shiga kasarta ciki har da shugaban Amurka Joe Biden da sakataren harkokin wajensa Antony Blinken Haramcin…
View More Kasar Rasha ta ce ta haramtawa wasu Amurkawa 963 shiga kasarta ciki har da shugaban Amurka Joe Biden.Kano: “Fashewar da ta auku a shago da ke unguwar Sabon Gari ta faru ne a sanadiyyar wasu sinadarai da ake iya hada bam da su” – Rundunar ‘yan-sandan Jihar Kano
Rundunar ‘yan-sandan Najeriya a Jihar Kano ta ce fashewar da ta auku a wani shago a unguwar Sabon Gari da ke birnin a ranar Alhamis…
View More Kano: “Fashewar da ta auku a shago da ke unguwar Sabon Gari ta faru ne a sanadiyyar wasu sinadarai da ake iya hada bam da su” – Rundunar ‘yan-sandan Jihar KanoRasha ta rufe hanyar shigar da iskar gas zuwa Finland, kamar yadda kamfanin samar da iskar gas na Finland ya tabbattar
Katafaren kamfanin makamashi na Rashar Gazprom, ya ce kasar Finland ta ki cika umarnin Rasha na biyan kudin man da ta ke saya da kuɗin…
View More Rasha ta rufe hanyar shigar da iskar gas zuwa Finland, kamar yadda kamfanin samar da iskar gas na Finland ya tabbattarHukumar Kula da Jigilar Jiragen Kasa a Najeriya NRC, ta sanar da dage dawo da zirga-zirgar jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna
Wannan na zuwa bayan sanarwar da Hukumar NRC ta fitar a makon nan da ta bayyana cewa za a dawo da zirga-zirgar jirgin a ranar…
View More Hukumar Kula da Jigilar Jiragen Kasa a Najeriya NRC, ta sanar da dage dawo da zirga-zirgar jirgin kasan Abuja zuwa KadunaMajalisar dokokin jihar Yobe ta karyata batun yunkurin sauke Gwamna Mai Mala Buni.
Majalisar dokokin jihar Yobe ta karyata batun yunkurin sauke Gwamna Mai Mala Buni. Yan majalisar a wani taron tattaunawa da aka yi a Damaturu sun…
View More Majalisar dokokin jihar Yobe ta karyata batun yunkurin sauke Gwamna Mai Mala Buni.Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan, yace ba’a matsayin dan takarar yankin Arewacin Najeriya ya fito neman kujerar shugaban kasa ba.
Ahmad Lawan ya ce yana neman kujerar shugaban kasa ne saboda ya yi amanna yana da duk kwarewar data dace ya zama shugaban kasar Najeriya…
View More Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan, yace ba’a matsayin dan takarar yankin Arewacin Najeriya ya fito neman kujerar shugaban kasa ba.