Majalisar dattawa ta yi kira da a gaggauta ceto daliban jami’ar tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara da wasu ‘yan bindiga da har yanzu…
View More Majalisar dattawa ta yi kira da a gaggauta ceto daliban Gusau da wasu ‘yan bindiga suka sace.Author: Rahma Media Group
Wike ya dakatar da izinin mallakar filaye da dama da aka baiwa mutane a baya a sassan birnin.
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyensom Wike ya dakatar da izinin mallakar filaye da dama da aka baiwa mutane a baya a sassan Abuja. Nyensom Wike…
View More Wike ya dakatar da izinin mallakar filaye da dama da aka baiwa mutane a baya a sassan birnin.Wani sashe na ginin kotun kolin kasar nan ya kama da wuta a safiyar yau Litinin
Wani sashe na ginin kotun kolin kasar nan ya kama da wuta a safiyar yau Litinin, duk da cewa ba a sami asarar rai ba.…
View More Wani sashe na ginin kotun kolin kasar nan ya kama da wuta a safiyar yau LitininMinistan wutar lantarki ya lashi takobin samar da wutar lantarki mai karfin megawat 20,000 nan shekaru 3 masu zuwa.
Ministan wutar lantarki Adebayo Adelabu, ya lashi takobin samar da wutar lantarki mai karfin megawat 20,000 nan shekaru uku masu zuwa. Adebayo ya bayyana hakan…
View More Ministan wutar lantarki ya lashi takobin samar da wutar lantarki mai karfin megawat 20,000 nan shekaru 3 masu zuwa.Wutar lantarkin Najeriya ta sake ɗaukewa gaba ɗaya inda ta ragu daga megawat 3,594.60 zuwa megawat 42.7.
Wutar lantarkin Najeriya ta sake ɗaukewa gaba ɗaya, bayan ta ragu daga megawat 3,594.60 zuwa megawat 42.7. Injinan da suke Jihar Delta da ke samar…
View More Wutar lantarkin Najeriya ta sake ɗaukewa gaba ɗaya inda ta ragu daga megawat 3,594.60 zuwa megawat 42.7.Hukumar NYSC: “Muna kan kokarin dawo da sauran masu bautar kasa dake hannun barayi”
Darakta-Janar na hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC), Brig-Gen. Yush’au Ahmed ya bayar da tabbacin cewa, ana ci gaba da kokarin ganin an…
View More Hukumar NYSC: “Muna kan kokarin dawo da sauran masu bautar kasa dake hannun barayi”FG: “Matsalar ’yan bindiga a Neja ta tilasta rufe makarantu kimanin 400 a sassan jihar”.
Gwamnatin Tarayya ta ce matsalar ’yan bindiga a Jihar Neja ta tilasta rufe makarantu kimanin 400 a sassan Jihar. Ministar Tallafi da Ayyukan Jinkai, Beta…
View More FG: “Matsalar ’yan bindiga a Neja ta tilasta rufe makarantu kimanin 400 a sassan jihar”.FG: “A bana ba za a gudanar da bikin ranar samun ‘yancin kai a ranar 1 ga watan Oktoba”
Gwamnatin tarayya ta ce a bana ba za a gudanar da bikin ranar samun ‘yancin kai a ranar 1 ga watan Oktoba kamar yadda aka…
View More FG: “A bana ba za a gudanar da bikin ranar samun ‘yancin kai a ranar 1 ga watan Oktoba”Amina Adamu Augie ta yi kira ga majalisar dokoki da ta gaggauta yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima
Tsoguwar mai shari’a Amina Adamu Augie ta kotun koli a ta yi kira ga majalisar dokokin kasar nan da ta gaggauta yi wa kundin tsarin…
View More Amina Adamu Augie ta yi kira ga majalisar dokoki da ta gaggauta yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarimaKotu ta ayyana Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Kano
Kotun sauraron ƙarar zaɓen gwamnan Kano ta soke nasarar Abba Kabir Yusuf, a matsayin halastaccen gwamna. Haka zalika, ta ayyana ɗan takarar jam’iyyar APC, Nasiru…
View More Kotu ta ayyana Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Kano