Tinubu ya ce ya kuduri aniyar sauya tarihin Najeriya domin amfanin ‘yan Najeriya baki daya.

Shugaba Bola Tinubu ya ce ya kuduri aniyar sauya tarihin Najeriya domin amfanin ‘yan Najeriya baki daya.

Ya bayyana hakan ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai bayan kammala aikin ibadar Umrah a ranar Lahadi a birnin Makkah na kasar Saudiyya.

Tinubu ya ce gwamnatinsa ta kuduri aniyar sauya labarin ta hanyar yin gyare-gyare da tsare-tsare da manufofin da a karshe za su amfani ‘yan kasa baki daya.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *