Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba shanu, raguna da kuma kayan abinci na sama da Naira miliyan 145 ga kiristoci da ke jihar don gudanar da…
View More Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba shanu, raguna da kuma kayan abinci na sama da Naira miliyan 145 ga kiristoci da ke jiharMonth: December 2022
Ma’aikatar aikin noma da raya karkara ta ce tana son a noma shinkafa ‘yar gida tan miliyan 34 a kakar noman shekarar 2023.
Wannan adadin da ma’aikatar ta sanar na kunshe ne a cikin sabon tsarin bunkasa noman shinkafa na kasa daga shekarar 2022 zuwa shekarar 2023 wanda…
View More Ma’aikatar aikin noma da raya karkara ta ce tana son a noma shinkafa ‘yar gida tan miliyan 34 a kakar noman shekarar 2023.Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yace ba zaiyi kewar Mulkin Najeriya ba tunda Yan kasa basuga kokarinsa ba saima kusheshi da akayi .
Buhari ya bayyana hakan ne a liyafar da ’yan uwa da abokan arziki suka sirya masa don taya shi murnar cikarsa shekaru 80 da haihuwa…
View More Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yace ba zaiyi kewar Mulkin Najeriya ba tunda Yan kasa basuga kokarinsa ba saima kusheshi da akayi .Kimanin Amurkawa miliyan 200 ne zuwa yanzu aka ba su shawarar cewa su yi taka-tsantsan game da yanayin sanyi da ke ƙara tsananta gabanin hutun ƙarshen mako.
Fiye da mutum miliyan ɗaya da rabi ne su ka tsunduma cikin duhun rashin hasken lantarki, sannan an soke tashin dubban jiragen sama a ranar…
View More Kimanin Amurkawa miliyan 200 ne zuwa yanzu aka ba su shawarar cewa su yi taka-tsantsan game da yanayin sanyi da ke ƙara tsananta gabanin hutun ƙarshen mako.Kotu ta dakatar da Gwamnatin Jihar Kano daga yunkurin da ta ke yi na gina shaguna a jikin Makarantar Sakandiren Kwakwachi.
Babbar Kotun Jihar Kano da ke zamanta a Sakatariyar Audu Bako, ta dakatar da Gwamnatin Jihar Kano daga yunkurin da ta ke yi na gina…
View More Kotu ta dakatar da Gwamnatin Jihar Kano daga yunkurin da ta ke yi na gina shaguna a jikin Makarantar Sakandiren Kwakwachi. Gwamnatin Tarayya ta fara tattara sunayen waɗanda hare-haren ‘yan ta’adda
ya shafa a wasu ƙananan hukumomi a Katsina.
Jagorar tawagar da ma’aikatar ta tura Katsina domin wayar da kan jama’ dangane da shirin wato Nadia Muhammad ce ta bayyana hakan. Inda ta ce…
View More Gwamnatin Tarayya ta fara tattara sunayen waɗanda hare-haren ‘yan ta’addaya shafa a wasu ƙananan hukumomi a Katsina.
Kamfanin haƙar ɗanyen man fetur na Shell zai biya diyyar dala miliyan 16 ga wasu manoma a yankin Neja-Delta da ke a kudancin Najeriya.
Hakan na cikin diyyar da kamfani zai biya ga waɗanda malalar man fetur ta yi musu barna a gonakinsu.Alƙawarin biyan diyyar na ƙunshe ne cikin…
View More Kamfanin haƙar ɗanyen man fetur na Shell zai biya diyyar dala miliyan 16 ga wasu manoma a yankin Neja-Delta da ke a kudancin Najeriya.‘Yan Majalisar Wakilan Najeriya su na shirin yaƙi da dokar cirar kuɗi da CBN ya bullo da ita.
‘Yan Majalisar Wakilan Najeriya su na shirin yaƙi da dokar cirar kuɗi da babban banki CBN ya bullo da ita duk da bankin ya kara…
View More ‘Yan Majalisar Wakilan Najeriya su na shirin yaƙi da dokar cirar kuɗi da CBN ya bullo da ita.Gwamnan Jigawa Muhammad Badaru Abubakar ya amince a fara biyan ’yan fansho mafi karancin albashin N12,000 duk wata.
Shugaban ma’aikatan gwamnatin jihar, Hussain Ali Kila, ne ya bayyana hakan ga manema labarai. Ya ce gwamnatin za ta rarrabawa masu ruwa da tsaki sanarwar…
View More Gwamnan Jigawa Muhammad Badaru Abubakar ya amince a fara biyan ’yan fansho mafi karancin albashin N12,000 duk wata.Majalisar Dokokin kasarnan ta daga zartar da kasafin kudin shekarar 2023 da ya kamata ta yi a jiya alhamis zuwa mako mai zuwa sakamakon matsalolin da aka gano a cikin kasafin
Shugaban Majalisar Dattawa Ahmed Lawan ne ya bada hujjar cewar ba zasu iya zartar dakasafin kudin shekara 2023 ba. Lawan ya ce kudurin Kasafin Kudin…
View More Majalisar Dokokin kasarnan ta daga zartar da kasafin kudin shekarar 2023 da ya kamata ta yi a jiya alhamis zuwa mako mai zuwa sakamakon matsalolin da aka gano a cikin kasafin