Matafiya da dama a jihar Legas sun yi cirko cirko da safiyar yau Litinin yayin da direbobin bas na haya suka fara yajin aikin na…
View More Direbobin bas na haya a jihar Legas sun fara yajin aikin na kwanaki 7Month: October 2022
Rundunar sojin ruwa ta Najeriya ta kubutar da ‘yan mata 50.
Rundunar sojin ruwa ta Najeriya ta ce ta samu nasarar kubutar da ‘yan mata 50, wadanda ta yi zargin cewa an tilasta musu shiga karuwanci…
View More Rundunar sojin ruwa ta Najeriya ta kubutar da ‘yan mata 50.Buhari ya tafi duba lafiyarsa a Birtaniya.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari yayi balaguro zuwa Ingila domin duba lafiyarsa a yau litinin kamar yadda fadarsa ta sanar. Mai ba shugaban kasa shawara na…
View More Buhari ya tafi duba lafiyarsa a Birtaniya.Babban bankin Najeriya zai lalata dala da tsofaffin takardun kudi na sama da N6tn.
Ana sa ran babban bankin Najeriya zai lalata dala da tsofaffin takardun kudi na sama da N6tn idan wa’adin mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya…
View More Babban bankin Najeriya zai lalata dala da tsofaffin takardun kudi na sama da N6tn.“Ina Goyon Bayan Sauya Fasalin Naira” – Shugaba Muhammadu Buhari.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana goyon bayansa ga matakin da CBN ya dauka na sauya fasalin takardun wasu daga cikin kudaden kasar. A cewar…
View More “Ina Goyon Bayan Sauya Fasalin Naira” – Shugaba Muhammadu Buhari.Shugaban ƙasar Somalia yace mutum 100 sun mutu sakamakon hare-haren ƙunar baƙin wake biyu da aka kai wajen ma’aikatar ilimi ta ƙasar.
Shugaban ƙasar Somalia Hassan Sheikh Mohamud ya tabbatar da cewa aƙalla mutum 100 ne aka kashe sakamakon wasu hare-haren ƙunar baƙin wake biyu da aka…
View More Shugaban ƙasar Somalia yace mutum 100 sun mutu sakamakon hare-haren ƙunar baƙin wake biyu da aka kai wajen ma’aikatar ilimi ta ƙasar.APC ta magantu kan yiyuwar hadewarta da jam’iyyar NNPP.
Jam’iyyar APC mai mulkin kasa ta magantu kan yiyuwar hadewarta da jam,iyar NNPP ta sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar…
View More APC ta magantu kan yiyuwar hadewarta da jam’iyyar NNPP.Gwamnatin Tarayya ta Nesenta Kanta da Batun Sauya Wasu Takardun Naira.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa bata da masaniya ko kadan kan batun sauya wasu daga cikin takardun kudin kasar nan da CBN ta bayyana zata…
View More Gwamnatin Tarayya ta Nesenta Kanta da Batun Sauya Wasu Takardun Naira.Gwamnatin Tarayya Zata hana Fita da Abinci daga Najeriya
Ministan Noma da Raya Karkara, Mohammad Abubakar, ya ce gwamnatin tarayya na hada kai da hukumar kwastam ta Najeriya da sauran hukumomi domin dakile safarar…
View More Gwamnatin Tarayya Zata hana Fita da Abinci daga NajeriyaKenneth Okonkwo: ‘Yan siyasa na dasa abokansu a INEC
Kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), Kenneth Okonkwo, ya yi zargin cewa ‘yan siyasa na dasa abokansu a hukumar zabe…
View More Kenneth Okonkwo: ‘Yan siyasa na dasa abokansu a INEC