Abin kunya ne ace Najeriya har yanzu, tana shigo da man fetur – inji Obaseki

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya bayyana ci gaba da shigo da man fetur a Najeriya, duk da cewa kasar na daya daga cikin manyan kasashe masu arzikin danyen mai a duniya, a matsayin abin kunya.

“A matsayin Najeriya na daya daga cikin manyan kasashe masu arzikin danyen mai a Nahiyar Afrika, bai kamata ace Najeriya ba tana da wani allaka shigo da mai cikin kasar, abin kunya ne ace har yanzu muna shigo da man fetur.”

– Godwin Obaseki

.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *