Kwamishinan lafiya na jihar, Yakubu Danja ne ya bayyana hakan a wani taro da aka shirya wa ma’aikatan lafiya a Katsina, amma yace baa samu…
View More Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da bullar cutar kyandar biri guda 53 da kuma cutar kwalara a jihar.Month: August 2022
Yadda Yan Kasuwar Kano Suka Yi Asarar N200m sakamakon ambaliyar ruwa.
Kasuwar Kantin Kwari dake jihar Kano ta cika da ambaliyar ruwa sakamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya. A baya-bayan nan dai an sha samun…
View More Yadda Yan Kasuwar Kano Suka Yi Asarar N200m sakamakon ambaliyar ruwa.Wani mazaunin Lokoja ya cika babban burinsa bayan ya yi auren fari yana da shekaru 74 a duniya.
Wani mazaunin unguwar Up Garage da ke birnin Lokoja a Jihar Kogi, Mallam Muhammad Awwal, ya cika babban burinsa bayan ya yi auren fari yana…
View More Wani mazaunin Lokoja ya cika babban burinsa bayan ya yi auren fari yana da shekaru 74 a duniya.Sanata Ibrahim Shekarau, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) zuwa jam’iyyar PDP.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) zuwa jam’iyyar PDP a hukumance. Wannan dai na…
View More Sanata Ibrahim Shekarau, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) zuwa jam’iyyar PDP.Kotu ta yi watsi da bukatar Gwamnatin tarraya na mika dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sandan ga Amurka.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta yi watsi da karar da gwamnatin tarayya ta shigar, na neman a mika mata dakataccen…
View More Kotu ta yi watsi da bukatar Gwamnatin tarraya na mika dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sandan ga Amurka.Obasanjo: “Bani da wani dan takara da na fi a zaben 2023”.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ba shi da wani dan takara da ya fi so a zaben shugaban kasa na 2023. An…
View More Obasanjo: “Bani da wani dan takara da na fi a zaben 2023”.Rundunar sojan Najeriya ta kori sojojin da ake zargin su da kisan Sheikh Goni Aisami.
Rundunar sojin Najeriya ta kori wasu sojoji biyu bisa kashe Sheikh Goni Aisami Gashua, a jihar Yobe a makon da ya gabata. Sojojin da aka…
View More Rundunar sojan Najeriya ta kori sojojin da ake zargin su da kisan Sheikh Goni Aisami.Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce Gwamnan Jihar Ribas Nyesom Wike, ba shi da tasirin da zai hana Jam’iyyar PDP samun nasara a zaben 2023.
Sule Lamido ya yi wannan furuci ne a tsokacinsa kan rikicin Wike da dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, a wani shirin…
View More Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce Gwamnan Jihar Ribas Nyesom Wike, ba shi da tasirin da zai hana Jam’iyyar PDP samun nasara a zaben 2023.Dakarun sojoji a karamar hukumar Bama a Jihar Borno, sun kashe mayakan Boko Haram 6.
Rahotanni sun bayyana cewa dakarun sojoji a karamar hukumar Bama a Jihar Borno, sun kashe mayakan Boko Haram shida a wani samame da suka kai…
View More Dakarun sojoji a karamar hukumar Bama a Jihar Borno, sun kashe mayakan Boko Haram 6.Za Mu Haɗa Kai Da Najeriya A Babban Zaɓen 2023 – Indiya
Indiya a matsayin kasar da ta fi kowacce kasa dimokuradiyya a duniya tana son hada kai da Najeriya domin samun nasarar babban zabe a shekarar…
View More Za Mu Haɗa Kai Da Najeriya A Babban Zaɓen 2023 – Indiya