Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce Gwamnan Jihar Ribas Nyesom Wike, ba shi da tasirin da zai hana Jam’iyyar PDP samun nasara a zaben 2023.

Sule Lamido ya yi wannan furuci ne a tsokacinsa kan rikicin Wike da dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, a wani shirin…

View More Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce Gwamnan Jihar Ribas Nyesom Wike, ba shi da tasirin da zai hana Jam’iyyar PDP samun nasara a zaben 2023.