Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC ya ce zai binciki gwamnatocin baya idan ya zama shugaban kasa.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar African Action Congress, Omoyele Sowore, ya ce gwamnatinsa za ta binciki gwamnatocin baya idan aka zabe shi shugaban kasa a zaben 2023.

Sowore ya bayyana hakan ne ta shafinsa na Twitter @yeleSowore, a ranar Asabar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *