An tambayi kasashe da dama kan sauyin sunan, a wani bangare na sauye-sauyen da shugaban kasar ke neman kawowa tun a bara.


Türkiye zaifi dadi idan aka kira kasarsu da shi, yafi daidai da al’adar mutanenmu, wayewarsu da kuma kimar da suke da ita,a cewar shugan kasar turkiyya Racep Tayyip Erdogan a watan Disamba.
Majalisar Dinkin Duniya ta ce za ta sauya sunan nan take a wannan makon.