Kotun Kolin tayi watsi da bukatar ce saboda bata da hurumi a shari’ance, kuma karan muzanta kotu ne. Nan gaba kadan za a fitar da…
View More Kotun Kolin Najeriya tayi watsi da bukatar shugaban kasa da ministan shar’ia Abubakar Malami na kalubalantar sashe na 84(12) cikin baka a dokar zaben kasarnan.Month: June 2022
Kotun Ƙolin Amurka ta soke wata dokar New York ta taƙaita mallakar bindiga.
Dokar ta buƙaci ƴan ƙasar da ke son lasisin mallakar bindiga da su gabatar da gamsasshiyar hujjar su ta son ɗaukar makaman, da kuma tabbatar…
View More Kotun Ƙolin Amurka ta soke wata dokar New York ta taƙaita mallakar bindiga.Gwamnatin Taliban a Afghanistan ta bukaci karin taimako daga kasashen duniya, a yayin da take kokarin shawo kan mawuyacin halin da ake ciki bayan afkuwar mummunar girgizar kasa a Kudu maso Gabashin kasar.
Gwamnatin Taliban a Afghanistan ta bukaci karin taimako daga kasashen duniya, a yayin da take kokarin shawo kan mawuyacin halin da ake ciki bayan afkuwar…
View More Gwamnatin Taliban a Afghanistan ta bukaci karin taimako daga kasashen duniya, a yayin da take kokarin shawo kan mawuyacin halin da ake ciki bayan afkuwar mummunar girgizar kasa a Kudu maso Gabashin kasar.Gwamnan Jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya ce wajibi ne shugabannin Kananan Hukumomin Jihar su tashi tsaye wajen yaki da ’yan bindigar da suka addabi yankunansu, ba tare da jiran wani ba.
Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin wani taro su tare da Kansilolinsu kan sha’anin tsaron Jihar. Offishin mai bai wa Gwamna Shawara kan harkokin tsaro karkashin…
View More Gwamnan Jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya ce wajibi ne shugabannin Kananan Hukumomin Jihar su tashi tsaye wajen yaki da ’yan bindigar da suka addabi yankunansu, ba tare da jiran wani ba.Hukumar Zabe ta Kasa Mai Zaman Kanta (INEC) ta amince da kara wa’adin rajistar katin zabe.
Shugabar Kwamitin Harkokin Zabe na Majalisar Wakilai, Aisha Dukki, ce ta bayyana hakan a zaman majalisar na ranar Larabar. A baya dai hukumar ta sanya…
View More Hukumar Zabe ta Kasa Mai Zaman Kanta (INEC) ta amince da kara wa’adin rajistar katin zabe.Kungiyar masu dillancin man fetur a Najeriya IPMAN ta janye matsayarta ta sayar da litar mai daga naira 180 zuwa sama.
A yanzu IPMAN ta ce za ta hakura ta ci gaba da sayar da shi a kan farashin gwamnati na naira 165. A ganawa da…
View More Kungiyar masu dillancin man fetur a Najeriya IPMAN ta janye matsayarta ta sayar da litar mai daga naira 180 zuwa sama.Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce hare-haren da aka kai wa coci-coci cikin kwanaki 14 ya nuna cewa akwai wani shiri da miyagun mutane suka yi domin jefa Najeriya cikin damuwa ta addini.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, ya rawaito Buhari yana bayyana haka a cikin wata sanarwa mai taken‘Ba ji dadin Hare-haren Coci a…
View More Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce hare-haren da aka kai wa coci-coci cikin kwanaki 14 ya nuna cewa akwai wani shiri da miyagun mutane suka yi domin jefa Najeriya cikin damuwa ta addini. Majalisar Likiitoci ta Najeriya ta (MDCN) tace ba za ta yarda da duk wata shaidar karatu kan likitanci da ɗalibai suka samu daga jami’o’in kasar Ukraine ba a shekarar nan ta 2022.
Majalisar wadda ke sa ido kan harkokin lafiya a kasar nan ta ce an ɗauki matakin ne saboda yaƙin da ake yi a ƙasar sakamakon…
View More Majalisar Likiitoci ta Najeriya ta (MDCN) tace ba za ta yarda da duk wata shaidar karatu kan likitanci da ɗalibai suka samu daga jami’o’in kasar Ukraine ba a shekarar nan ta 2022. Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce yana da yakinin zai bar kasar a karshen wa’adinsa a 2023 fiye da yadda ya karbe ta a 2015.
Ya ce ya zuwa yanzu, an kassara matsalar rashawa ta yadda ’yan Najeriya na kwarmata batutuwan rashawa ba tare da wani tsoro ba, sannan an…
View More Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce yana da yakinin zai bar kasar a karshen wa’adinsa a 2023 fiye da yadda ya karbe ta a 2015.Majalisar Dattawan kasar nan ta ce an gano mabuyar yan ta’adda a kananan hukumomi uku a jihohin Kwara da Niger.
Wannan na cikin batutuwan da aka tattauna a majalisar bayan wani sanata ya gabatar da kudiri kan tabarbarewar tsaro a Kainji Lake National Parki da…
View More Majalisar Dattawan kasar nan ta ce an gano mabuyar yan ta’adda a kananan hukumomi uku a jihohin Kwara da Niger.