Iyalan fasinjojin da aka yi garkuwa dasu a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun bukaci gwamnatin tarayya da ta taimaka wajen ganin an saki wadanda…
View More Iyalan wadanda aka yi garkuwa dasu a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun kai kukan su majalisar tarayya kan halin da ‘yan uwansu ke ciki.Month: June 2022
Ekweremadu Ya Gurfana Gaban Kotu A Birtaniya Kan Zargin Cire Koda.
A ranar Alhamis ne tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ike Ekweremadu ya gurfana a gaban kotun majistare da ke Uxbridge a kasar Birtaniya kan tuhumar…
View More Ekweremadu Ya Gurfana Gaban Kotu A Birtaniya Kan Zargin Cire Koda.NNPP Ta Yi Ikirarin Za Ta Kawo Karshen Tsarin Mamaye Fagen Siyasa Da Jam’iyyu Kalilan Ke Yi
Jam’iyyar hamayya ta NNPP a Najeriya, ta ce ta na daukar matakan kawo karshen mamayar dandalin siyasa da jam’iyya daya ko biyu ke yi kan…
View More NNPP Ta Yi Ikirarin Za Ta Kawo Karshen Tsarin Mamaye Fagen Siyasa Da Jam’iyyu Kalilan Ke YiShugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya ce gwamnati ta dauki lauyoyi don kare Ekweremadu da matarsa da ake zargi da yunkurin cire kodar wani.
Shugaban Majalisa, Ahmad Lawan, a ranar Laraba ya bayyana cewa ofishin jakadancin Najeriya a Birtaniya ta dauki hayan lauyoyi da za su kare Sanata Ike…
View More Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya ce gwamnati ta dauki lauyoyi don kare Ekweremadu da matarsa da ake zargi da yunkurin cire kodar wani.Hukumar yaki da fatauci da shan miyagun ƙwayoyi, NDLEA, ta kama sama da Naira miliyan 600 na kayan maye a filin jirgin sama na Fatakwal.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta kama miyagun kwayoyi na sama da Naira miliyan 600 a filin jirgin sama…
View More Hukumar yaki da fatauci da shan miyagun ƙwayoyi, NDLEA, ta kama sama da Naira miliyan 600 na kayan maye a filin jirgin sama na Fatakwal.Jarin Kaduna ya kai dala biliyan 4.2 a shekarar 2022, duk da rashin tsaron da ake fuskanta a jihar.
Gwamnatin jihar Kaduna a ranar Larabar da ta gabata ta ce ta jawo hannun jarin gida da waje na sama da dala biliyan 4.2 duk…
View More Jarin Kaduna ya kai dala biliyan 4.2 a shekarar 2022, duk da rashin tsaron da ake fuskanta a jihar.‘Yan Ghana Sun Yi Zanga-Zanga A Kan Tsadar Rayuwa A Kasar.
Jami’an ‘yan sandan Ghana sun yi amfani da barkonon tsohuwa kan masu zanga-zangar da kungiyar fafutuka ta ‘Arise Ghana’ ta shirya, domin bayyana korafinsu a…
View More ‘Yan Ghana Sun Yi Zanga-Zanga A Kan Tsadar Rayuwa A Kasar.Rundunar ‘yan sandan Abuja ta gurfanar da Ameerah a kotu bayan ta yi iƙirarin sace ta da mata 17.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta gurfanar da matashiyar nan Ameerah Sufyan, wadda ta yi iƙirarin cewa wasu mutane sun sace ta tare da wasu mata…
View More Rundunar ‘yan sandan Abuja ta gurfanar da Ameerah a kotu bayan ta yi iƙirarin sace ta da mata 17.‘Yan ta’addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun harba daya daga cikin fasinjojinj dake hannun su.
‘Yan ta’addan da suka sace fasinjojin jrigin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris sun harba daya daga cikin fasinjojin da suka…
View More ‘Yan ta’addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun harba daya daga cikin fasinjojinj dake hannun su.Majalisar Dattijai Za Ta Ci Gaba da Bincika Zargin Da Ake wa Mai Shari’a Tanko Duk Da Cewa Ya Yi Marabus Daga Mukamin Sa.
Majalisar Dattijai Za Ta Bincika Zargin Da Ake wa Alkalin Kotu Tanko Koli Duk Da Cewa Yayi Murabus. Majalisar dattawa ta yanke shawarar ci gaba…
View More Majalisar Dattijai Za Ta Ci Gaba da Bincika Zargin Da Ake wa Mai Shari’a Tanko Duk Da Cewa Ya Yi Marabus Daga Mukamin Sa.