Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, su janye yajin aiki, rahoton TVC.
Shugaban kasar ya kuma ba wa daliban Najeriya hakuri bisa yajin aikin da aka shafe fiye da watanni biyu ana yi.
Ku saurari karin bayani …
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, su janye yajin aiki, rahoton TVC.
Shugaban kasar ya kuma ba wa daliban Najeriya hakuri bisa yajin aikin da aka shafe fiye da watanni biyu ana yi.
Ku saurari karin bayani …