A cewar Kamfanin dillacin labarai na Reuters, shugaban na Amurka bai bayyana makaman da yake nufi ba, amma ya ce taimakon soji ga Ukraine ba…
View More Shugaban Amurka Joe Biden ya ce ba zasu ba Ukraine makamai masu linzami da za su iya shiga yankin Rasha ba.Month: May 2022
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha da ke fuskantar shari’a da hukumar EFCC.
Idan baku manta ba,a karshen makon nan ne jami’an hukumar yaki da hana cin hanci da rashawa ta kasa EFCC sukayi dirar mikiya a gidan…
View More Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha da ke fuskantar shari’a da hukumar EFCC.Tsohon gwamnan Kano da take takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ya so tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya yi masa mataimaki a takararsa ta shugaban kasa.
Sanata Kwankwaso ya ce lokacin da Peter Obi ya fice daga PDP ya so a ce ya shiga sabuwar jam’iyyar da ya kafa wato NNPP…
View More Tsohon gwamnan Kano da take takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ya so tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya yi masa mataimaki a takararsa ta shugaban kasa.Hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta NECO ta kara wa’adin rajistar jarabawar zuwa 12 na daren 20 ga watan Yuni, 2022.
Shugaban Sashen Yada Labaran hukumar, Azeez Sani ne ga bayyana hakan, in da ya ce a baya hukumar ta ware ranar 30 ga watan Mayu…
View More Hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta NECO ta kara wa’adin rajistar jarabawar zuwa 12 na daren 20 ga watan Yuni, 2022.Shan Taba Sigari na yin sadaniyar rasa rayukan ‘yan Najeriya dubu 29 a kowacce shekarar.
Yayin da a yau ake gudanar da bukukuwan yaki da busa taba sigari ra duniya, wata kungiyar kula da lafiya a Najeriya ta ce, akalla mutane dubu…
View More Shan Taba Sigari na yin sadaniyar rasa rayukan ‘yan Najeriya dubu 29 a kowacce shekarar.Ministan harkokin wajen Rasha Sergei Lavrov, ya musanta raɗe-raɗin da ake yi na cewa shugaba Putin na fama da rashin lafiya.
Yayin wata hira da gidan talabijin na Faransa, Mista Lavrov ya ce shugaban na Rasha yana bayyana a bainar jama’a kowace rana, kuma babu wani…
View More Ministan harkokin wajen Rasha Sergei Lavrov, ya musanta raɗe-raɗin da ake yi na cewa shugaba Putin na fama da rashin lafiya.Gwamnatin Brazil tace adadin mutanen da suka mutu sakamakon ruwan saman da aka shatata makon jiya ya kai 79, yayin da wasu da dama suka bata.
Gwamnatin Brazil tace adadin mutanen da suka mutu sakamakon ruwan saman da aka shatata makon jiya ya kai 79, yayin da wasu da dama suka bata.…
View More Gwamnatin Brazil tace adadin mutanen da suka mutu sakamakon ruwan saman da aka shatata makon jiya ya kai 79, yayin da wasu da dama suka bata.Yan ta’addan da suka kai wa jirgin kasan Kaduna hari sun kara sati biyu a kan wa’adin barazanar halaka fasinjoji 62 da har yanzu suke hannunsu yau.
‘Yan ta’addan da suka kai wa jirgin kasan Kaduna hari sun kara sati biyu a kan wa’adin barazanar halaka fasinjoji 62 da har yanzu suke…
View More Yan ta’addan da suka kai wa jirgin kasan Kaduna hari sun kara sati biyu a kan wa’adin barazanar halaka fasinjoji 62 da har yanzu suke hannunsu yau.Mako biyu bayan wata arangama tsakanin ’yan kasuwa da ’yan acaba a kasuwar Dei-Dei, wani lamari makamancin haka ya sake afkuwa a Abuja.
Sabon rikicin ya samo asali ne bayan wani direban mota ya murkushe wasu masu babura biyu har lahira a kusa da rukunin gidaje na Global…
View More Mako biyu bayan wata arangama tsakanin ’yan kasuwa da ’yan acaba a kasuwar Dei-Dei, wani lamari makamancin haka ya sake afkuwa a Abuja.Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, ta gurfanar da dan takarar shugabancin kasa na APC daga jihar Imo, Rochas Okorocha, a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja.
Okorocha, wanda a halin yanzu ya ke wakiltar mazabar Imo ta yamma a majalisar dattawa, an gurfanar da shi gaban mai shari’a Inyang Ekwo a…
View More Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, ta gurfanar da dan takarar shugabancin kasa na APC daga jihar Imo, Rochas Okorocha, a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja.