EFCC has commenced an investigation into the adoption of children from the state orphanage home. This was confirmed by The Kaduna State Commissioner for Human…
View More EFCC investigating Kaduna govt orphanage famous for charging fee before giving out children on adoption.Month: April 2022
Hukumomi a birnin Shanghai na China, sun yi amfani da korayen karafa wajen katange kofofin gidajen mutane sakamakon karuwar masu cutar korona a birnin.
Hukumomi a birnin Shanghai na China, sun yi amfani da korayen karafa wajen katange kofofin gidajen mutane a na shaguna a tituna akamakon karuwar masu…
View More Hukumomi a birnin Shanghai na China, sun yi amfani da korayen karafa wajen katange kofofin gidajen mutane sakamakon karuwar masu cutar korona a birnin.Rundunar sojojin Najeriya ta fitar da wasu hotunan da ke nuna yadda ta lalata mafakar ‘yan ta’addan Boko Haram/ISWAP
Rundunar sojin Najeriya ta fitar da wasu hotunan da ke nuna yadda ta lalata mafakar ‘yan ta’addan Boko Haram/ISWAP a yankin Kasha Kasha ta jihar…
View More Rundunar sojojin Najeriya ta fitar da wasu hotunan da ke nuna yadda ta lalata mafakar ‘yan ta’addan Boko Haram/ISWAPMataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ce ya ci amanar kasa idan bai tsaya takarar mukamin shugaba kasa ba a shekarar 2023.
Mista Osinbajo ya bayyana haka ne yayin wata ziyara da ya kai jihar Ondo, kuma ya gana da gwamnan jihar Rotimi Akeredolu da masu ruwa-da-tsaki…
View More Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ce ya ci amanar kasa idan bai tsaya takarar mukamin shugaba kasa ba a shekarar 2023.NDLEA ta kama attajirin da ya kulla harkallar kwaya da Abba Kyari ta N3bn
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta samu nasarar kame Afam Mallinson Emmanuel Ukatu, wani attajirin da ake zargin yana da…
View More NDLEA ta kama attajirin da ya kulla harkallar kwaya da Abba Kyari ta N3bnRasha ta gargadi Amurka game da aika karin makamai zuwa Ukraine
A ranar litinin ne Rasha ta gargadi Amurka game da tura karin makamai zuwa Ukraine. Jakadan kasar a Washington ya yi gargadin cewa manyan makaman…
View More Rasha ta gargadi Amurka game da aika karin makamai zuwa UkraineKungiyar Dattawan jihar Katsina, ta yi kira ga Minista Raji Babatunde Fashola ya duba batun aikin titin Kano-Katsina
Kungiyar Dattawan jihar Katsina, ta roki Ministan ayyuka da gidaje na kasa, Raji Babatunde Fashola ya duba batun aikin titin Kano-Katsina. A wani rahoto da…
View More Kungiyar Dattawan jihar Katsina, ta yi kira ga Minista Raji Babatunde Fashola ya duba batun aikin titin Kano-KatsinaKungiyar ta’addanci ta ISWAP ta ɗauki alhakin kashe ‘yan sandan Najeriya a Jihar Kogi
Ƙungiyar ISWAP ta ɗauki alhakin kashe ‘yan sandan Najeriya a harin da wasu ‘yan bindiga suka kai kan ofishinsu a Jihar Kogi da ke tsakiyar…
View More Kungiyar ta’addanci ta ISWAP ta ɗauki alhakin kashe ‘yan sandan Najeriya a Jihar KogiCORONA VIRUS: An samu mutum 39 da suka mutu sakamakon annobar korona a ranar Asabar.
Birnin Shanghai na kasar China mai hada-hada ya rawaito cewar an samu mutum 39 da suka mutu sakamakon annobar korona a ranar Asabar – adadi…
View More CORONA VIRUS: An samu mutum 39 da suka mutu sakamakon annobar korona a ranar Asabar.Hukumar NDLEA ta kama hodar Iblis a cikin jakunkuna shayi, ta kuma kama wasu masu safarar miyagun kwayoyi guda 4
Hukumar NDLEA ta yi nasarar dakile wani sabon yunkurin da masu safarar miyagun kwayoyi da ke kasar Brazil suka yi na shigo da hodar iblis…
View More Hukumar NDLEA ta kama hodar Iblis a cikin jakunkuna shayi, ta kuma kama wasu masu safarar miyagun kwayoyi guda 4