Shugabanni na adawa da matakin kare jama’a a Nijar

A Jamhuriyar Nijar, shugabanin al’umma da tsoffin ‘yan tawaye sun nuna adawarsu da duk wani yunkuri na kafa kungiyoyin sa-kai don kare jama’a daga hare-haren ‘yan bindiga.

Ko a cikin makon da ya gabata, ‘yan ta’adda sun kai hari tare da kashe ‘yan sa-kai akalla 25 a garin Bakorat da ke yankin Tillia na jihar Tawa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *