Halin da ake ciki a Neja bayan harin da ‘yan bindiga suka kaiwa Masallata

Mahukuntan jihar Naija a Najeriya sun bayyana daukar wasu matakan gaggawa sakamakon harin da ‘yan bindiga suka kai wani Masallaci a kauyen Maza-kuka da ke karamar hukumar Mashegu, harin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 18, wasu kuma da dama suka jikkata, sannan kuma maharan suka yi awon gaba da wasu mutanen 18.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *