Jaridar Punch ta rahoto cewa, yanzu haka wani bangare na Sakateriyar Gwamnatin Tarayya da ke Shiyyar Makamai Uku a Abuja na ci da wuta.
Har yanzu ba a gano musabbabin tashin gobarar ba.
An bayyana cewa wasu ababen hawa da ke cikin sakateriyar wutar ta shafe su.
An tattaro cewa jami’an hukumar kashe gobara suna wurin don kashe wutar.
Karin bayani na nan tafe..
Allah ya kiyaye gaba.
MUNA MARABA DA SAKONNIN KU A KO DA YAUSHE
Allah ya takyaita kuma ya kiyaye abkuwar hakan anan gaba Allah kuma ya mayar da abun da aka rasa ameen