Ba dole ba ne mulkin Najeriya ya koma kudu

Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya ta jaddada cewa, ba dole ne mulkin kasar ya koma kudancin kasar saboda wannan tsarin ba ya cikin kundin mulki.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da ‘yan kudu ke ci gaba da tayar da kayar-baya domin ganin sun karbe ragamar shugabancin kasar a zaben 2023 mai tafe.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *