News
EFCC investigating Kaduna govt orphanage famous for charging fee before giving out children on adoption.
EFCC has commenced an investigation into the adoption of children from the state orphanage home. This was confirmed by The Kaduna State Commissioner for Human…
N1.4 Billion Has Been Approved By FEC For Supply Of Electricity Equipment.
The National Executive Council has authorized the release of approximately N1.4 billion to procure equipment for the Nigerian light distribution business to improve energy in…
Water Scarcity Worsens As Kano Residents Cry for Help
Residents of the city of Kano have voiced out their woes yet again over their deteriorating state of affairs in regard to the water scarcity…
UN: Four million Nigerians projected to face extreme food insecurity.
According to Matthias Schmale, the UN Resident and Humanitarian Coordinator in Nigeria, approximately 4 million Nigerians may suffer increased food shortages during the next dry…
RAHMA TV NA CIGABA DA YADA SHIRYE-SHIRYEN TA KAMAR YADDA TA SABA.
Bayan Gyare-Gyaren da mukayi domin inganta kayan aikin mu, a yanzu haka komai ya daidaita. Zaku iya cigaba da kallon shirye-shiryen Rahma Talabijin a tauraron…
2023: Ana son hana matasa mulki a Najeriya, saboda tsadar fom din takara inji wani dan takaran APC
Christopher Ojo, wani dan takarar dan majalisa a jam’iyyar APC, ya bayyana fushinsa akan tsadar farashin kudaden sayen fom din takara a gabanin zaben 2023.…
Programs
Dalilin Da Yasa Ake Kara Kafa Sabbin Jami’o’i a Najeriya – Shugaban TETFUND.
Babban Sakataren Asusun Tallafawa Manyan Makarantu (Tetfund), Arc Sonny Echono, ya bayyana dalilan da suka sa jami’o’i ke yaduwa a Najeriya, yace haka ya biyo…
Yajin aiki: Maimakon a magance matsalar Ngige ya shagaltu da zagin abokan aikin sa – Shugaban ASUU
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), Farfesa Emmanuel Osodeke, a ranar Alhamis, ya caccaki ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Dakta Chris Ngige, kan halinsa…
‘Ya kamata gwamnati ta gagauta ta amince da biyan naira biliyan 200 ga ASUU domin kawo karshen yajin aikin’ – Falana
Dan rajin kare hakkin bil’adama kuma babban lauya, Femi Falana, ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya gabatar da karin kasafin kudin kasafi na…
ASUU: A Shirye Muke, Da Zaran Gwamnati Ta Rattaba Hannu Kan Yarjeniyar da muka cimma, Za mu Janye Yajin Aiki.
Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) ta ce a shirye ta ke ta janye matakin da ta dauka na masana’antu a fadin kasar nan da nan idan…
Hukumar Hisbah Za Ta Kafa Sharruda Kan Kafofin Sada Zumunta.
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano a halin yanzu tana shirin yin dokar kafa sharruda kan amfani da kafafen sada zumunta wato soshiyal midiya. Domin hakan,…
Ƙungiyar Malaman Makarantu NUT reshen Ƙaduna ta yi Alla-wadai da matakin sallamar Malamai 2,357 bayan sun faɗi jarabawar gwaji.
Shugaban ƙungiyar Malaman Makaranta ta Najeriya (NUT) reshen jihar Kaduna, Ibrahim Ɗalhatu, ya yi Allah waɗai da matakin korar malamai 2,357 a Kaduna bayan faɗuwa…
Politics
INEC: Matasa Miliyan Takwas Sun Kammala Rijistar Zabe Gabanin Zaben 2023
Sama da matasa miliyan takwas sun kammala rijistar kwanan nan, inji sanarwar hukumar zabe mai zaman kanta. An yi la’akari da kididdigar matasa a matsayin…
Nyesom Wike: Zan bada labarin rikicin da ya biyo bayan zaben fidda gwani.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana shirin sa na yin magana kan rikicin da ya barke a jam’iyyar PDP bayan zaben shugaban kasa. Musamman…
Bola Tinubu zai gabatar da Kashim Shettima a matsayin mataimakin sa ranar laraba.
A ranar Laraba ne jam’iyyar APC mai mulki za ta gabatar da dan takararta na mataimakin shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Kashim Shettima ga…
2023: Peter Obi, Baba-Ahmed sun ziyarci Obasanjo a Abeokuta
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, da abokin takararsa, Yusuf Datti Baba-Ahmed, sun ziyarci tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a gidansa da…
Hukumar INEC ta bayyana Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Osun
An bayyana Sanata Ademola Adeleke, dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Osun a matsayin wanda ya lashe zaben. Adeleke, wanda ya samu kuri’u…

Rahma Radio
NDLEA ta nesanta jami’anta da badakalar hodar Iblis
Badaƙalar kama DCP Abba Kyari kan zargin hannu a safarar hodar Iblis ta ɗauki sabon salo a ranar Laraba bayan da hukumar yaki da sha…
Majalisa na bincike kan mumunan yanayi da cunkoso a gidajen yarin Najeriya
Majalisar wakilan Najeriya ta umarci kwamitinta mai kula da hukumar gidajen yarin ƙasar ya gudanar da bincike kan yanayin da ake tsare mutane a Najeriya.…
An Cafke Masu Safarar Makamai Zuwa Najeriya Daga Nijar
Jami’an tsaro a yankin Dakwaro da ke Jihar Maradin Jamhuriyar Nijar sun yi nasarar cafke wasu masu fasakwaurin makamai zuwa Najeriya. Dubun masu fasakwaurin sun…
Wata babbar mota ta kashe dalibai 13 a Lagos
Akalla daliban makarantu 13 ake fargabar sun mutu yau a birnin Lagos dake Najeriya lokacin da wani direban babbar mota ya afka musu bayan sun…
Labarai da Al'amuran Yau da Kullum
Keyamo: Aljanna Kadai Ake Samun Cikakken Tsaro, Amma Buhari Ya Yi Iya Kokarin sa.
Keyamo ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kare kokarin gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari na magance rashin tsaro a kasar. Karamin Ministan Kwadag,…
Sanusi Lamido: “Zan Cigaba Da Magana Kan Matsalolin Najeriya”
Tsohon Sarkin Kano, Lamido Sanusi, ya ce zai ci gaba da magana da bayyana ra’ayinsa na kare wa tare da sake gina Najeriya. Sanusi, wanda…
Direkta Janar na NYSC Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Wata ‘Yar Hidimar Kasa Da Ta Rasu.
Babban Darakta Janar na masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Muhammad Kaku Fadah ya jajantawa iyalan wata ‘yar bautar kasa mai suna Alago…
Babbar yaya ga tsohon shugaban ƙasa a lokacin mulkin soja, Janar Yakubu Gowon, Lami Dimka, ta rasu.
Tsohon shugaban ƙasa lokacin mulkin soja, Janar Yakubu Gowon, ya yi rashin babbar yayarsa mai suna, Maryamu Lami Ɗinka. Marigayya Maryamu, wacce ta kasance yar…
Science & Tech
Breaking: NURTW fires MC Oluomo as Lagos Chairman
Musiliu Akinsanya, widely known as MC Oluomo has been fired as head of the National Union of Road Transport Workers (NURTW) on Wednesday. This was…
MultiChoice unveils new prices for DSTV, GOtv packages
New revised rates for DSTV and GOtv bundles have been unveiled by MultiChoice with effect from April 1, 2022. The decision to raise pricing for…
We need Abba Kyari’s picture in handcuffs to believe his arrest
Veteran musician, Eedris Abdulkareem has questioned the authenticity of Abba Kyari’s arrest for alleged drug dealing with an international cartel. Recall that the suspended Deputy…
I’m not a drug trafficker – Comedian De General speaks after release
Nigerian comedian, Joshua Sunday, popularly known as De General, has said he is not a drug trafficker. De General said this in a new video…
‘I no longer watch football because of Nigeria, Arsenal’ – Naira
Popular singer, Naira Marley, has said that he doesn’t like to watch football anymore because of the Super Eagles of Nigeria and Arsenal. Marley said…
Sports View More
Nyesom Wike: Zan bada labarin rikicin da ya biyo bayan zaben fidda gwani.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana shirin sa na yin magana kan rikicin da ya barke a jam’iyyar PDP bayan zaben shugaban kasa. Musamman…
World football body, FIFA today fined Nigeria over sixty three million naira following violence that occurred at the Moshood Abiola National Stadium.
World football body, FIFA today fined Nigeria over sixty three million naira following violence that occurred at the Moshood Abiola National Stadium, Abuja on March…
Pele to be observed in hospital over urinal infection
Brazilian football legend Pele has a urinary infection and will be kept in hospital for longer than his doctors planned. Pele, 81, who has been…
Eagles: We need good pitch, fans to beat Ghana
Super Eagles captain Ahmed Musa and his vice captain William Troost-Ekong has urged the Nigeria Football Federation to ensure the fans come in their numbers,…
At last, Gombe end Remo 11-game unbeaten run
Ibrahim Yahaya’s 15th minute strike was enough as Gombe United put an end to Remo Star’s unbeaten run in the Nigeria Professional Football League with…
Full list of Super Eagles coaching crew as NFF appoints Amuneke
Nigeria said on Monday that caretaker coach Augustine Eguavoen will still be in charge of the Super Eagles for next month’s 2022 World Cup play-off…
Keyamo: Aljanna Kadai Ake Samun Cikakken Tsaro, Amma Buhari Ya Yi Iya Kokarin sa.
Keyamo ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kare kokarin gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari na magance rashin tsaro a kasar. Karamin Ministan Kwadag,…
Sanusi Lamido: “Zan Cigaba Da Magana Kan Matsalolin Najeriya”
Tsohon Sarkin Kano, Lamido Sanusi, ya ce zai ci gaba da magana da bayyana ra’ayinsa na kare wa tare da sake gina Najeriya. Sanusi, wanda…
Direkta Janar na NYSC Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Wata ‘Yar Hidimar Kasa Da Ta Rasu.
Babban Darakta Janar na masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Muhammad Kaku Fadah ya jajantawa iyalan wata ‘yar bautar kasa mai suna Alago…
Babbar yaya ga tsohon shugaban ƙasa a lokacin mulkin soja, Janar Yakubu Gowon, Lami Dimka, ta rasu.
Tsohon shugaban ƙasa lokacin mulkin soja, Janar Yakubu Gowon, ya yi rashin babbar yayarsa mai suna, Maryamu Lami Ɗinka. Marigayya Maryamu, wacce ta kasance yar…
Tsohon IGP Tafa Balogun Ya Rasu
Mustapha Balogun, tsohon Sufeto-Janar na ‘yan sanda (IGP), ya rasu. Majiyar iyalan ta tabbatar da mutuwar Balogun, wanda ya zama IGP a watan Maris na…